Akalla mutane hudu sun rasa rayukansu, yayin da wasu 18 suka jikkata sakamakon turmutsitsi da ya faru lokacin raba Zakkar Ramadan a cikin birnin Katsina. Masani kan harkokin tsaro, Zagazola
Akalla mutane hudu sun rasa rayukansu, yayin da wasu 18 suka jikkata sakamakon turmutsitsi da ya faru lokacin raba Zakkar Ramadan a cikin birnin Katsina. Masani kan harkokin tsaro, Zagazola
Mahukuntan Iran sun tabbatar da mutuwar jagoran addinin kasar, Ali Khamenei, bayan hare-haren da United States da Israel suka kai, kamar yadda kafafen yada labaran gwamnati suka ruwaito. Tashar talabijin
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gana da shugabannin hukumomin tsaro a ranar Juma’a, sakamakon karuwar hare-haren ’yan bindiga a fadin jihar. An gudanar da taron ne a gidan gwamnati
Rundunar sojin Qatar ta tabbatar da cewa Iran ta kai hare-hare a ƙasar, inda Amurka ke da sansanin sojin sama na Al-Udeid Air Base, mafi girma da take da shi
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya haɗu da ’yan majalisar wakilai domin buɗe-baki a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a ranar Juma’a. Cikin manyan baƙin da suka halarci taron
Ƙasar Iran ta sanar da fara hare-haren ramuwar gayya bayan hare-haren da Isra’ila da Amurka suka kai mata da safiyar yau. A wata sanarwa da rundunar sojin Isra’ila ta fitar,
Rundunar Ƴansanda ta Jihar Kebbi ta tabbatar da cewa an kashe masallata biyar a wani hari da aka kai wa masallaci a karamar hukumar Maiyama ta Jihar Kebbi. Kakakin rundunar,
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanar da sabbin ranakun gudanar da zabukan 2027 a fadin kasar. A sabon jadawalin, za a gudanar da zaben shugaban kasa da na
Bola Ahmed Tinubu ya amince da fara gyaran wasu manyan hanyoyi uku na tarayya a Jihar Neja, tare da tsawaita hanyar Bodo–Bonny a Jihar Rivers. An yanke wannan hukunci ne
Gwamnan Jihar Jigawa, Umar Namadi, ya karɓo Walida Abdulhadi Ibrahim daga hannun Hukumar Tsaron Farin Kaya (DSS), bayan kiranye-kirayen da jama’a suka dinga yi kan lamarinta. Rahotanni sun nuna cewa
Sakataren Ƙasa na jam’iyyar APC, Ajibola Basiru, ya bayyana cewa Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ba memba na jam’iyyar ba ne, amma yana aiki ne tare da gwamnatin
Wasu ’yan bindiga da ake zargin Lakurawa ne sun kai hari cikin wani masallaci da ke garin Dadinkowa, a Ƙaramar Hukumar Maiyama ta Jihar Kebbi, inda suka kashe mutum biyar
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) a jihar Edo ta kama wata tsohuwa ‘yar shekara 68 mai suna Evelyn Ogenewu tare da wasu mutane shida
Jami’an ‘yan sanda sun cafke wani matashi mai suna Edward Okorie bisa zargin dukan budurwarsa, Sophy Chika har ta rasu, bayan wata takaddama da ta barke a gidan da suke
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci gwamnonin jihohi da shugabannin addinai Musulmi da Kirista da su ƙara tausayi ga talakawa da marasa galihu, ta hanyar tsara manufofin da za
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya maka Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) a kotu, kamar yadda mai magana da yawunsa, Muyiwa Adekeye, ya bayyana a
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya bayyana cewa sakamakon zaɓen ƙananan hukumomi na FCT da kuma zaɓen cike gurbi na jihar Rivers ya nuna yadda jama’a ke ƙara amincewa
Hukumar Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) ta kama mutane 20 bisa zargin aikata laifukan zabe a yayin zaben kananan hukumomi da aka gudanar a Federal Capital Territory. Mai magana
University of Abuja (wadda yanzu ake kira Yakubu Gowon University) ta kori dalibai 28 bisa laifuka da suka hada da satar jarrabawa, amfani da kwayoyi da sauran manyan laifuka. Hukuncin
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanar da Joshua Ishaku a matsayin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙaramar hukumar Bwari da ke Babban Birnin Tarayya (FCT). Baturen