Zaɓen ƙananan hukumomi da aka gudanar ranar Asabar a Babban Birnin Tarayya (FCT) ya fuskanci matsaloli da dama, inda rahotanni suka nuna ƙarancin fitowar masu jefa ƙuri’a, zargin sayen kuri’u
Zaɓen ƙananan hukumomi da aka gudanar ranar Asabar a Babban Birnin Tarayya (FCT) ya fuskanci matsaloli da dama, inda rahotanni suka nuna ƙarancin fitowar masu jefa ƙuri’a, zargin sayen kuri’u
An yi jana’izar tsohon mai ɗaukar hoto na gidan talabijin na Channels, Kani Ben, a ranar Asabar a garinsu Kangling da ke ƙaramar hukumar Girei a jihar Adamawa. Marigayin, mai
Attajirin Afirka, Aliko Dangote, ya dauki matakin bai wa iyalansa muhimmiyar rawa a tafiyar da harkokin Kamfanin Dangote Group, inda ya nada ’ya’yansa mata uku a manyan mukamai. Wannan mataki
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Oyo ta tabbatar da kama wasu mutane biyu bisa zargin hannu a kisan wata mata mai shekara 62 a birnin Ibadan. Hakan na kunshe ne a
Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa (NPA) ta sanar da cewa akalla jiragen ruwa 28 ne ake sa ran za su iso tashoshin jiragen ruwa na jihar Lagos
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta ce jami’anta sun kama wasu mutum tara Musulmai a ranar Laraba, wadda ta zo daidai da ranar farko ta azumin watan Ramadan, bayan an
Majalisar Dokokin Jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige Gwamna Siminalayi Fubara da Mataimakiyarsa, Ngozi Odu, daga mukamansu, bayan tsoma bakin Shugaban Kasa, Bola Tinubu. Majalisar ta ɗauki matakin ne
An tabbatar da rasuwar Sanata Mpigi Barinada, mai wakiltar mazabar Rivers South East a Majalisar Dattawan Najeriya. Akin Alabi, Shugaban Kwamitin Ayyuka na Majalisar Wakilai, ne ya tabbatar da rasuwar
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (SSS) ta kama tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a daren Laraba jim kaɗan bayan da Hukumar EFCC ta sake shi kan beli. Tun ranar
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa, EFCC, ta samu nasarar gurfanar da wata ma’aikaciyar banki, Janet Theophilus Danjuma, kan damfarar wani mai zuba jari kuɗi har N22,350,000
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, a matsayin Jakadan shirin Renewed Hope, kuma Mataimakin Darakta Janar mai kula da wayar da kai, hulɗa da
Muhammad Sa’ad Abubakar, Sarkin Musulmi, ya ayyana ranar Laraba 18 ga watan Fabrairu, 2026 a matsayin ranar farko ta watan Azumin Ramadan na shekarar 1447 Hijira, bayan tabbatar da ganin
Haramain, wani gidan labarai na Saudi Arabia, ya tabbatar da cewa an hangi sabon watan Ramadan a kasar. Bayan ganin watan, hukumomin Saudi sun sanar da cewa Laraba, 18 ga
Haramain, wani gidan labarai na Saudi Arabia, ya tabbatar da cewa an hangi sabon watan Ramadan a kasar. Bayan ganin watan, hukumomin Saudi sun sanar da cewa Laraba, 18 ga
Haramain, wani gidan labarai na Saudi Arabia, ya tabbatar da cewa an hangi sabon watan Ramadan a kasar. Bayan ganin watan, hukumomin Saudi sun sanar da cewa Laraba, 18 ga
Hukumar zaɓe ta Najeriya, INEC, ta fara tattaunawa da masu ruwa da tsaki domin duba korafe-korafen da wasu ke yi kan jadawalin zaɓen 2027, wanda ke nuna cewa za a
Sojojin Gamayyar Hadin Gwiwar Tsaro ta Operation Whirl Stroke (OPWS) sun kama mutane biyu da ake zargi da fashi ga makiyaya da kuma kashe wasu makiyaya a Jihar Benue. Lieutenant
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta yi nasara a yaƙi da ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga da ke addabar al’ummar Najeriya. Shugaban ya faɗi haka
Dan Majalisar Jihar Kaduna, Hon. Usman Garba Zingo, ya shaki iskar ’yanci bayan da ’yan bindiga suka sake shi a yammacin ranar Lahadi, lamarin da ya sanya iyalansa, magoya bayansa
Kungiyar Gwamnonin Kudancin Najeriya ta mika sakon ta’aziyya ga gwamnati da al’ummar Jihar Kano sakamakon gobarar da ta auku a Kasuwar Singa, wadda ta jawo asarar dukiyoyi masu yawa. Shugaban