Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya sauka a kasar Equatorial Guinea domin halartar taron shugabannin kasashen kungiyar tarayyar Africa AU. A cikin wani hoto da ya wallafa a shafinsa na Facebook,
Sa’o’i kaɗan bayan sanarwar ficewar sa daga jam’iyyar PDP, tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi na tattaunawa da shugabannin jam’iyyar NNPP domin komawa jam’iyar. A ranar Laraba ne Obi wanda
Wasu yanbindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Keffi ta jihar Nasarawa, Muhammad Baba Shehu da direban sa. Yan bindigar sun samu nasarar bindige dogarinsa, Sajan Alhasan Habibu
Tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya ziyarci tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo. Ziyarar ta Kwankwaso wani bangare ne na cigaba da tattaunawar da yake kan takararsa ta shugaban kasa
Tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya ziyarci tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo. Ziyarar ta Kwankwaso wani bangare ne na cigaba da tattaunawar da yake kan takararsa ta shugaban kasa
Rundunar sojan Najeriya ta samu nasarar kama makamai da suka hada bindigogi hodar hada bam a jihar. Rundunar ta samu gagarumin wannan nasara ne biyo bayan bata kashin da suka
Mai neman takarar shugaban kasa a jam’iyar PDP, tsoshon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci mahaifiyar tsohon shugaban kasa, Umar Musa Yar’adua da kuma Janaral Shehu Musa Yar’adua
Hukumar EFCC ta samu nasarar damke Akanta Janar na Najeriya, Alhaji Ahmad Idris. EFCC na zargin sa da karkatar da kudaden da yawansu ya kai naira biliyan 80 ta hanyar
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya gana da shugabanni hukumomin tsaro dake jihar da kuma na Kungiyar Kiristoci ta CAN,Nuhu Iliya. Ganawar ta su na zuwa ne bayan kisan
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya umarci ministocin gwamnatinsa da suke da shaawar tsayawa takar to su sauka daga kan mukaminsu kafin nan da ranar Litinin. Ministan yada labarai da al’adu,
Tsohon danmajalisar wakilai ta tarayya kuma shugaban yakin neman zaben, Bola Ahmad Tinubu, Abdulmumin Jibrin Kofa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar APC. Jibrin ya sanar da ficewarsa ne cikin
Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guitteres na ziyarar aiki a Maiduguri babban birnin jihar Borno. Babban sakataren na ziyartar jihar ne domin duba halin da yan gudun hijirar da rikicin
Wasu yan bindiga da ba asan ko su waye ba sun kai hari kan wata motar dakon kudi a jihar Imo. Rundunar yan sandan jihar ce ta tabbatar da faruwar