Peter Obi zai koma jam’iyyar NNPP

Sa’o’i kaÉ—an bayan sanarwar ficewar sa daga jam’iyyar PDP, tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi na tattaunawa da shugabannin jam’iyyar NNPP domin komawa jam’iyar.

A ranar Laraba ne Obi wanda na É—aya daga cikin yan takarar shugaban kasa dake kan gaba a jam’iyar PDP a zaben 2023 ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar.

Sanarwar sa ta ficewa daga jam’iyyar a hukumance na dauke ne cikin wata takarda da ya aikawa shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Sanata Iyorchia Ayu.

Wasu majiyoyi sun fadawa jaridar Politics Digest ce wa tuni aka riga aka saka sunan Obi a matsayin wanda zai takara tare da jagoran jam’iyar NNPP na kasa,Rabiu Musa Kwankwaso.

More News

Yadda rikici a kan gishirin N20 ya yi sanadiyyar mutuwar wani mutum a Kano

Wani magidanci mai suna Zakari Hamza mai shekaru 45, ya gamu da ajalinsa a hannun kanen matarsa, wani Magaji Salisu saboda gishirin N20. Dan marigayin,...

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan IPOB 5

Dakarun rundunar sojan Najeriya da kuma ta rundunar sojan ruwan Najeriya a ranar Talata sun kashe mayaƙan ƙungiyar IPOB guda biyar a yayin musayar...

ĆŠan agajin Izala ya samu lambar yabo, kujerar hajji, kyautar mota bayan ya tsinci naira miliyan 100 ya mayar wa mai su

Salihu AbdulHadi Kankia, mamba ne na kungiyar agaji ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Iqamatus Sunnah (JIBWIS), ya samu yabo da tukuicin mayar da...

Musulmi a Zaria sun yi taron addu’o’i saboda mummunan halin matsi da Najeriya ke ciki

Musulmi a garin Zaria na jihar Kaduna, sun gudanar da addu'a ta musamman domin neman taimakon Allah kan halin da 'yan Najeriya ke ciki...