Deborah Samuel: Tambuwal ya gana da shugaban CAN da na hukumomin tsaro

Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya gana da shugabanni hukumomin tsaro dake jihar da kuma na Kungiyar Kiristoci ta CAN,Nuhu Iliya.

Ganawar ta su na zuwa ne bayan kisan da da aka yi wa wata daliba dake Kwalejin Shehu Shagari dake jihar bayan da aka zarge ta da yin kalaman batanci ga fiyayyen halitta Annabi Muhammad (SAW).

Dalibar mai suna, Deborah Samuel ta wallafa kalaman ne a cikin wani sakon murya da ta tura group din yan ajinsu na Whatsapp.

More News

EFCC na zargin tsohuwar ministar mata a mulkin Buhari da karkatar da naira biliyan 2

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati ta titsiye tsohuwar ministar harkokin mata Pauline Tallen kan zargin azurta kai ta...

Mayaƙan ISWAP 73 sun miƙa wuya ga sojoji a jihar Borno

Mayakan kungiyar ISWAP su 73 tare da iyalinsu ne suka mika kansu ga sojojin shiya ta ɗaya na rundunar Operation Haɗin Kai dake Borno. A...

Gwamnonin APC sun ziyarci Tinubu

A ranar Juma’a ne shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu, ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress, APC. Shugaba Tinubu a wani...

Tinubu ya naɗa shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa da sakataren gwamnatin tarayya

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya naɗa kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila a matsayin shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa. Tsohon mataimakin gwamnan jihar Jigawa, Ibrahim...