Majalisar zartaswar jihar Zamfara ta amince da daukar mambobi 4200 aiki a rundunar hadin guiwa ta Civilian Task Force (JTF) don taimaka wa kokarin da hukumomin tsaro ke yi na
Majalisar zartaswar jihar Zamfara ta amince da daukar mambobi 4200 aiki a rundunar hadin guiwa ta Civilian Task Force (JTF) don taimaka wa kokarin da hukumomin tsaro ke yi na
Murja Ibrahim Kunya ta bayyana cewa ba ta da sha’awar shirin auren zaurawa da za a yi a Kano wanda hukumar Hisbah ta jihar ta shirya. Ana sa ran shirin
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS), a ranar Talata, sun kama wasu jami’an Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar da ke karkatar da kayayyakin tallafin jama’a da ake
Kwamitin zartaswa na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ya kori dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Rabi’u Kwankwaso, sakamakon kin bayyana gaban kwamitin ladabtarwa na jam’iyyar. Ku tuna cewa
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya fara rabon buhunan shinkafa ga mazauna jihar. Ya kara da cewa kimanin mutane 1060 ne za su amfana da wannan, inda ya
An tabbatar da mutuwar mutane uku sakamakon mamakon ruwan sama da aka shafe sa’o’i da dama ana yi a ranar Asabar a unguwar Dakingari da ke karamar hukumar Suru a
Yan sanda a ƙasar Sweden sun tarwatsa taron masu zanga-zangar bayyana rashin goyon bayansu ga yunƙurin ƙona al Qur’ani mai tsarki. Hakan dai ya faru ne a birnin Malmo na
Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da rufe kasuwannin shanu a kananan hukumomi biyar na jihar nan take. Kwamishinan yada labarai da al’adu na jihar Zamfara, Alhaji Mannir Haidara ne ya
Hukumomin tsaro a kasar Sweden sun ba da rahoton tabarbarewar yanayin tsaro a kasar, bayan da aka ce an amince da kona kur’ani mai tsarki a kasar. Wannan hukunci da
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta Kano, KAROTA, ta kama wasu jabun magungunan da kudinsu ya kai Naira miliyan 50 a Kano. Kakakin hukumar, Nabilusi Abubakar, ne ya bayyana
Likitoci a asibitin kwararru na Yariman Bakura, AYBSH, Gusau a Zamfara sun dakatar da shirinsu na shiga yajin aikin sai baba-ta-gani a ranar 4 ga watan Satumba. Hakan na kunshe
Al’amuran tsaro sun fara samun sauyi sakamakon yadda jama’ar gari suka fara mayar da martani, ta hanyar cafke da kuma yin garkuwa da iyalan ‘yan bindiga. Har wasu matasan yankin
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta caccaki gwamnatin tarayya a kan tallafin da ta bayar wa jihohi bayan cire tallafin man fetur. Idan ba manta ba, Gwamnatin Tarayya a watanni
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC, ta ayyana yajin aikin gargadi na kwanaki biyu a fadin kasar, wanda zai gudana a ranakun 5 da 6 ga watan Satumba, tare da wa’adin
Gwamna Umar Namadi ya amince da biyan kudin rijistar ɗaliban Jhar Jigawa wadanda suke karatun digiri daban-daban a Jami’ar Tarayya, Dutse FUD, Jami’ar Bayero, Kano (BUK), Jami’ar Fasaha ta Jihar
Gwamna Malam Umar A Namadi, ya baiwa rundunar ‘yan sandan Najeriya da ke jihar Jigawa tallafin babura 30 na sintiri. Da yake jawabi a lokacin da yake gabatar da baburan,
Bangaren jam’iyyar New Nigeria People’s Party, da ta fi kusa da Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya gudanar da wani taro na kwamitin zartarwar jam’iyyar na kasa a Abuja, domin janye dakatarwar
Wasu manoma a jihar Gombe na daukar matakan da ba a saba gani ba na kare amfanin gonakinsu sakamakon karuwar satar amfanin gona. Yayin da wasu manoman ke kwana a
Kwamitin amintattu na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ta dakatar da dan takararta a zaben shugaban kasa da aka yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, Sanata Rabi’u Musa
A kokarin da sojojin ke yi na fatattakar ragowar ‘yan ta’addar Boko Haram a Borno da ma jihohin da ke gaba da su, sojojin Bataliya ta 144 sun yi nasarar