Sojojin rundunar kasa da kasa dake yaki da yan ta’ada a yankin tafkin Chadi ta ce yan ta’adda masu yawa ne suka mika wuya ga rundunar. Mai magana da yawun
Stay up-to-date with the latest news and updates from Northern Nigeria, covering a wide range of topics such as local events, crime, education, and more. AREWA News brings you in-depth stories and comprehensive coverage in both English and Hausa languages.
Sojojin rundunar kasa da kasa dake yaki da yan ta’ada a yankin tafkin Chadi ta ce yan ta’adda masu yawa ne suka mika wuya ga rundunar. Mai magana da yawun
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu mutane biyu a yankin Gumau da ke karamar hukumar Toro a jihar Bauchi. An ce ‘yan bindigar sun yi harbin iska ne
An jefar da gawar wata yarinya ‘yar shekara 16 a cikin rijiya da ke karamar hukumar Ringim ta jihar Jigawa. Wani dan uwan mamaciyar da ya sakaye sunansa, ya ce
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya amince da fitar da Naira miliyan 10 a matsayin tallafi ga sojojin da suka samu raunuka a Borno. Hakan ya nuna cewa Gwamna Zulum
Zagazola Makama wani mai sharhi kan harkokin tsaro kuma kwararre kan yaki da ta’addanci a tafkin Chadi, ya bayyana cewa ya samu wasika daga kungiyar ISWAP da ke kalubalantar kungiyar
Wani mutumi a birnin Mombasa na kasar Kenya ya cinna wa kansa wuta saboda tsananin tsadar rayuwa. Da ma dai mutumin ya ce yana zanga-zanga kan tsadar rayuwar, sannan daga
Rundunar ‘yan sandan jihar Abia ta tabbatar da mutuwar wata mata mai bishara mai suna Happiness Echieze a wani gidan otel na Aba, inda aka ce ana zargin kashe ta
Gwamnatin tarayya ta sanar da ware Naira biliyan 5 ga kowace jiha ta tarayya, ciki har da babban birnin tarayya domin rage tasirin cire tallafin man fetur. Gwamnan Jihar Borno,
Akalla ‘yan ta’adda 28 ne aka kashe yayin da sojoji suka kama wasu 114 a wani samame a fadin kasar tsakanin 7 da 17 ga Agusta, 2023. Hedikwatar tsaron ta
Hedikwatar tsaro ta DHQ ta bayyana cewa an kashe jami’anta 36 a jihar Neja. Ta bayyana hakan ne a lokacin da take bayar da cikakken bayani game da asarar rayuka
Labaran da muke samu sun nuna cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba wa kowane ministam da ya zaɓa ma’aikatar da zai jagoranta a gwamnatinsa. Wata takardar da Jaridar Arewa.ng
Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afrika ta yi Allah wadai da kisan da wasu kungiyoyi dauke da makamai suka yi wa sojojin Nijar. Sojojin Nijar 17 ne aka kashe a
‘Yan sanda a jihar Bauchi sun yi nasarar cafke wasu mutane tara da ake zargi da aikata laifin fashi da makami da addabar mazauna jihar. Kakakin rundunar ‘yan sandan SP
Mazauna kauyukan karamar hukumar Batsari a jihar Katsina sun koka game da ci gaba da kai hare-haren ta’addanci. A ranar Lahadin da ta gabata ne wasu ‘yan bindiga suka sace
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ziyarci shugaban jam’iyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje a Abuja ranar Talata. Wike na ɗaya daga cikin mutanen da aka tantance a
Shugaban Jami’ar Bayero da ke Kano (BUK), Farfesa Sagir Adamu- Abbas, ya bayyana cewa cibiyar ta bullo da tsarin samar da aikin yi ga dalibai. Adamu-Abbas ya ce jami’ar ta
Wani mutum mai shekaru 33 da ake zargin dan fashi da makami ne, Akeem Owonikoko, ya yi zargin cewa wani sifeton ‘yan sanda mai suna Ola, ya kawo masa bindigogi
Al’ummar jihar Zamfara sun koka kan hauhawar farashin kayan masarufi. Wani bincike da waty jaridar Najeriya ta gudanar a wasu manyan kasuwanni a Gusau babban birnin jihar ya nuna cewa
Wasu da ake kyautata zaton mayakan Boko Haram ne sun kai farmaki kan ayarin motocin da ke dauke da kayayyaki da fasinjoji a karamar hukumar Bama ta jihar Borno, inda
Akalla mutane hudu ne suka rasa rayukansu yayin da wasu bakwai suka jikkata sakamakon ruftawar wani masallaci a ranar Juma’a a karamar hukumar Zariya ta jihar Kaduna. Lamarin ya faru