Boko Haram ta kai hari a Borno

Wasu da ake kyautata zaton mayakan Boko Haram ne sun kai farmaki kan ayarin motocin da ke dauke da kayayyaki da fasinjoji a karamar hukumar Bama ta jihar Borno, inda suka kashe mutane biyar tare da sace mata bakwai.

An kai harin ne ranar Alhamis kan ayarin motocin jami’an tsaro da ke dauke da manyan motoci kusa da garin Banki da ke kan iyakar Najeriya da Kamaru a karamar hukumar da misalin karfe 2:30 na rana.

Wata majiya mai tushe da ke tafiya a kan hanyar Maiduguri zuwa Bama zuwa Banki mai suna Babagana Kaumi, ta tabbatarta da harin: “An yi wa ayarin fasinjoji da motocin kaya kwanton bauna a kusa da Banki.”

More News

Hukumar NMDPRA ta rufe wani gidan mai da ya karkatar da tankar man fetur 18

Hukumar NMDPRA dake lura da tacewa tare rarraba man fetur da iskar gas ta rufe gidan man Botoson Oil and Gas LTD dake jihar...

Jirgin saman kamfanin Xejet ya zame daga kan titin filin jirgin saman Lagos

A ranar Asabar ne wani jirgin sama mallakin kamfanin Xejet ya zame daga kan titin filin jirgin saman Murtala Muhammad dake Lagos. Hukumar NSIB dake...

Lauya ya nemi kotu ta bashi mako 4 ya nemo inda Yahaya Bello ya ɓuya

Abdulwahab Mohammed babban lauyan tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya nemi babbar kotun tarayya dake Abuja da ta bashi makonni huɗu domin ya...

Ɗalibai 9 aka tabbatar da yin garkuwa da su daga jami’an jihar Kogi

Gwamnatin jihar Kogi ta tabbatar da cewa ɗalibai 9 aka tabbatar sun ɓace bayan da wasu ƴan bindiga suka kai farmaki Jami'ar Kimiya da...