Dakarun soja na rundunar tsaro ta 29 Task Force Brigade tare da haɗin gwiwar dakarun kungiyar Civilian JTF sun kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne a
Dakarun soja na rundunar tsaro ta 29 Task Force Brigade tare da haɗin gwiwar dakarun kungiyar Civilian JTF sun kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne a
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya bayyana cewa sun samu sahihan bayanan sirri da ke nuna cewa akwai sauran mahara biyu a cikin birnin Maiduguri da ke shirin kai harin
Jami’ai daga ofishin shiyarr Maiduguri na hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati na sun kama wasu mutane uku da ake zargi da haƙar zinare ba
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar dakile wani farmaki da ake zargin mayakan kungiyar yan ta’addan ISWAP da kai wa kan wani sansanin soja dake Doron Baga a karamar
Wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram/ISWAP ne sun kashe aƙalla sojojin Najeriya tara tare da Babban Limamin wani gari bayan kai wani hari da suka yi a Ngoshe, ƙaramar
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta sanar da mutuwar , Abubakar A. Balteh mataimakin kwamishinan yan sanda na jihar wanda ya mutu a ranar Asabar sakamakon wani mummunan hatsarin mota.
Mayakan kungiyar yan ta’adda ta Boko Haram sun tsare tare da kone wasu motoci uku dake ɗauke da kifi a yankin mil 40 dake karamar hukumar Magumeri ta jihar Borno.
Dakarun rundunar Operation Haɗin Kai sun kama kuɗaɗen da yawansu kai miliyan 37 da kuma wayoyin hannu da dama wanda ake zargin ana amfani da su wajen daukar nauyin ayyukan
An kashe wani soja mai muƙamin manjo a Rundunar Sojan Najeriya biyo bayan wani harin kwanton bauna da mayakan ISWAP su ka kai kan dakarun soja dake aikin sintiri a
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kama wasu mutane biyu dake da hannu a tashin bom din da ya kashe mutane 5 tare da jikkata wasu 32 bayan da wani dan
Dakarun Sojin Najeriya karkashin Operation HADIN KAI sun yi wa ayarin kayan aiki na Boko Haram/ISWAP kwanton bauna a Jihar Borno, inda suka kashe ‘yan ta’adda 21 a yankunan Sojiri
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kama wasu motocin akori kura biyu dake dauke da wasu kayayyakin da ake zargin za su kai wa mayakan kungiyar ISWAP ne. A cewar Zagazola
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun sami nasarar kuɓutar da wasu ƴan mata 12 da aka yi garkuwa da su a gundumar Mussa da ke cikin ƙaramar hukumar Askira/Uba
Dakarun sojan rundunar Operation Hadin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabashin Najeriya sun samu nasarar ceto wasu yan mata 12 da mayakan kungiyar ISWAP su
Mayakan kungiyar yan ta’addar ISWAP sun kai harin kwanton bauna kan jerin ayarin motocin dakarun sojan Najeriya da kuma Civilian JTF. Lamarin ya faru ne a ranar Juma’a akan hanyar
Sojojin Operation Hadin Kai sun sanar da cewa sun gano makamai da wasu kayayyaki yayin wani samamen duba bayan hare-haren sama da aka kai kan mayakan ISWAP a garuruwan Banki
Rundunar ’yan sandan jihar Adamawa ta ce ta samu nasarar kubutar da wasu yara biyar da ake zargin an sace su daga Maiduguri a jihar Borno, aka kawo su Mubi
Sojojin Operation Hadin Kai tare da goyon bayan kungiyar Civilian JTF da wasu jami’an tsaro sun kashe ‘yan ta’addan Boko Haram da ISWAP guda 12 a jerin hare-haren da suka
Mutane 7 aka tabbatar da sun mutu a wani hatsarin mota da ya faru akan babban titin Maiduguri zuwa Damturu a jihar Yobe. A cewar wani shedar gani da ido
Rundunar yan sandan jihar Borno ta ce jami’an ta sun samu nasarar gano wani bom da bai fashe ba a wata gona dake karamar hukumar Dikwa ta jihar. A wata