Kungiyar agaji ta Red Cross (ICRC) ta bayyana cewa sama da mutane miliyan 3.7 ke fama da matsananciyar yunwa a jihohin Borno, Adamawa da Yobe sakamakon rikicin da ya durƙusar
Kungiyar agaji ta Red Cross (ICRC) ta bayyana cewa sama da mutane miliyan 3.7 ke fama da matsananciyar yunwa a jihohin Borno, Adamawa da Yobe sakamakon rikicin da ya durƙusar
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai A wani tsararren farmaki na hadin gwiwa tsakanin sojan ruwa na sama da kuma na kasa sun kashe mayakan Boko Haram/ISWAP da dama bayan da
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya ce babu wata karamar hukuma a jihar Borno da za a bari ta fada karkashin ikon yan ta’adda. Zulum ya fadi haka ne
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake karkashin rundunar samar da tsaro ta Operation Hadin Kai dake aiki a yankin arewa maso gabas sun dakile wani hari da mayakan kungiyar yan ta’adda
Kungiyar ISWAP mai da’awar jihadi ta kashe mutane 23 da suka hada da manoma da masunta a kauyen Malam Karanti, wanda ke da nisan kilomita biyar daga garin Baga a
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya sanar da rufe sansanin ‘yan gudun hijira na Muna da ke Maiduguri, wanda ya dauki tsawon shekaru goma yana karbar dubban mutane
Sojojin Najeriya da ke karkashin rundunar Operation Hadin Kai sun samu wata nasara a kokarinsu na kakkabe ‘yan ta’adda a Arewa maso Gabas, inda suka kashe ‘yan Boko Haram guda
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar lalata sansanonin yan ta’adda da dama a jihar Borno tare da kubutar da wasu mutane 9 a wani samamame da suka kai. A
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar lalata sansanonin yan ta’adda da dama a jihar Borno tare da kubutar da wasu mutane 9 a wani samamame da suka kai. A
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bada umarnin gaggauta hana sayar da man fetur a gidajen mai a fadin karamar hukumar Bama ciki har da garin Bama da Banki.
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da nadin Alhaji Bunu Bukar FCNA a matsayin sabon Akanta Janar na jihar. Mai bai wa gwamnan shawara ta fuskar yada
Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne masu alaka da ISWAP sun tarwatsa Gadar Mandafuma da ke kan hanyar Biu zuwa Damboa a jihar Borno. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana alhini da takaicinsa bayan wata fashewar bama-bamai da ake zargin ‘yan Boko Haram ne suka dasa ya kashe mutane takwas tare
Aƙalla matafiya 8 ne suka mutu bayan da bam ya tashi da motar da suke ciki lokacin da suke tafiya akan hanyar Maiduguri zuwa Damboa a jihar Borno a ranar
Aƙalla matafiya 8 ne suka mutu bayan da bam ya tashi da motar da suke ciki lokacin da suke tafiya akan hanyar Maiduguri zuwa Damboa a jihar Borno a ranar
Gwamnatin Jihar Borno, da ke arewa maso gabashin Najeriya, ta kaddamar da wata katafariyar Ruga domin makiyayan jihar, a wani yunkuri na inganta harkar kiwo da kawo karshen rikici tsakanin
Mayaƙan ƙungiyar ƴan ta’adda ta ISWAP sun kashe dakarun sojan Najeriya biyar a wani harin kwanton ɓauna da suka kai musu a jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan
Aƙalla mayaƙan ƙungiyar ISWAP bakwai ne aka rawaito sun mutu bayan da wani bam da suke ƙoƙarin ɗanawa ya tashi da su a jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wasu mutane biyu a cikin Maiduguri kan titin Damboa da ake zargin su da sace wayoyin hannu 25.
Jami’an ƴan sanda a jihar Borno sun daƙile wani hari da ƴan bindiga su ka kai ofishin ƴan sanda na Jakana dake jihar A wata sanarwa ranar Lahadi, Muyiwa Adejobi