Ɓangaren sojan sama na rundunar Operation Haɗin Kai sun kashe mayaƙan ƙungiyar ISWAP sama da 70 a wani farmaki da suka kai musu a kudancin yankin tafkin Chadi. A cewar
Ɓangaren sojan sama na rundunar Operation Haɗin Kai sun kashe mayaƙan ƙungiyar ISWAP sama da 70 a wani farmaki da suka kai musu a kudancin yankin tafkin Chadi. A cewar
Dakarun rundunar sojan Najeriya na Birged Ta 21 dake aiki da rundunar Operationa Haɗin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabashin Najeriya sun samu nasarar kai
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta ce ta kama mutane huɗu da aka samu da sace kayayyakin tallafi da aka bawa mutanen da ambaliyar ta shafa a jihar. Mutanen da
An sako mai Shari’a Haruna Mshelia alƙalin babban kotun jihar Borno wanda aka ɗauke a cikin watan Yuni. Daso Nahum mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar Borno ya
Allah ya yi rasuwa wa kwamishinan kudi na jihar Borno, Ahmed Ali. Har yanzu babu cikakken bayani game da rasuwarsa, sai dai majiya mai tushe ta shaida wa manema cewa
Rundunar sojin Najeriya ta sanar a ranar Lahadin cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani fitaccen kwamandan kungiyar Boko Haram, Abu Rijab da wasu mayakan ta’addanci a wani samame da
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kashe wasu mayaƙan Boko Haram biyar a wani farmaki da suka kai maboyarsu dake jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin tsaro kan
Sanata mai wakiltar mazaɓar kudancin jihar Borno a majalisar dattawa sanata Ali Ndume ya ƙi karbar sabon ofishin da kwamitin ayyukan majalisar dattawa ya bashi a cikin ginin majalisar dattawa.
Gwamnatin jihar Borno a kokarinta na ganin ta shawo kan matsalar tashin farashin kayayyakin abinci da kayayyakin more rayuwa, ta raba tireloli 20 dauke da shinkafa ga marasa galihu 35,000
Rundunar sojin Najeriya ta kori wasu sojoji 6 daga aikin bisa zarginsu da guduwa daga wajen wani waje da Boko Haram ta kai. Sojojin da ke aikin yaki da ‘yan
Yawan mutanen da suka mutu a harin ƙunar baƙin wake a ƙaramar hukumar Gwoza ta jihar Borno sun ƙaru ya zuwa mutane 18. Shugaban hukumar bada agajin gaggawa ta jihar
A safiyar ranar Asabar ne wani dan kunar bakin wake ya kai hari a wani daurin aure a garin Gwoza na jihar Borno, inda ake fargabar mutuwar mutane da dama.
Mayaƙan ƙungiyar Boko Haram sun yi garkuwa da alƙalin babbar kotu mai Shari’a, Haruna Mshelia tare da matarsa da kuma dogarinsa. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne da
Wasu da ake zargin mayaƙan ƙungiyar Boko Haram ne sun sace matafiya da dama akan hanyar Maiduguri zuwa Kano. Wasu majiyoyi sun faɗawa jaridar Daily Trust cewa mayaƙan sun farma
Alhaji Wosai wani mamba a ƙungiyar ƴan ta’addar Boko Haram ya miƙa kansa ga dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai. Rahotanni sun bayyana cewa ɗan ta’addar ya miƙa
Aƙalla mayaƙan Boko Haram biyu ne suka miƙa kansu ga dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai a yankin gabashin jihar Borno. Mayaƙan biyu Awana Malam Kurama da Tahir
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya bayyana karin kudin masaukin maniyyata aikin hajjin 2024. An kara kudin ne zuwa Riyal ma Saudiyya 3,450 ga kowane mahajjaci, karin Riyal 450
Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko Haram a jihar Borno da ke
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun gano wata masana’anta da mayaƙan kungiyar ISWAP suke ƙera bama-bamai. Masana’antar ƙera bama-bamai an gano ta ne a Abulam-BUK dake ƙaramar hukumar Damboa ta jihar
Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a karamar hukumar Kukawa ta jihar Borno