Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Five-time winners of the Ballon d’Or Lionel Messi and Cristiano Ronaldo sit alongside Virgil van Dijk at the Champions League draw Lionel Messi
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Five-time winners of the Ballon d’Or Lionel Messi and Cristiano Ronaldo sit alongside Virgil van Dijk at the Champions League draw Lionel Messi
Hakkin mallakar hoto Getty Images Duk wani ma’aikaci mai jajircewa da ya yi ritaya na fargabar yadda ranakunsa za su cika da rashin aikin yi. Ga mutanen da suke ganin
Zababbun hotuna daga fadin Afirka, da ‘yan Afirka a wasu sassan duniya a wannan makon: Hakkin mallakar hoto EPA Image caption An fara yakin neman zaben shugaban kasa ka’in da
Da karfe goma sha biyu na daren Juma’ar nan ne ake sa ran rufe Gasar Kagaggun Labarai ta BBC Mata ta BBC Hausa, wato Hikayata, ta bana. Hakan dai na
Image caption Mutanen da suke zaune a yankin da abin ya faru sun shaida wa BBC cewa an yi rusau din ne makon da ya gabata Gwamnan jihar Rivers a
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption A baya matar ta taba haihuwar tagwaye da ‘yan uku a baya Wata mata a Uganda ta haifi jarirai biyar ba zato ba
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Ya kamata masu shekaru 30 da ‘yan kai su rinka sa ido kan yanayin hawa da saukar jininsu domin riga-kafi daga matsalar kwakwalwa
Ana yawan samun mace-macen jarirai a wani kauyen da ke baban birnin tarayyar Najeriya wato Abuja. Hakan na faruwa ne saboda karancin asibitoci da likitoci, kamar yadda mazauna kauyen Chibiri
Hakkin mallakar hoto Getty Images Likitocin hakori a Birtaniya sun bukaci gwamnatin kasar da ta sa makarantun kasar su daina bai wa yara cimaka mai zaki domin maganace rubewar hakora.
Muhammad Jamal wanda aka fi sani da “White Nigerian” ya yi karin bayani a kan wannan inkiyar. Ya bayyana cewa duk da launin fatarsa shi dan asalin garin Jos ne
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Za a lashe kyautar sama da naira 180,000 Sashen Turancin broka wato BBC Pidgin ya kaddamar da gasar rubutun zube da harshen Pidgin
Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption Yara na wasan wanka a wurin shakatawa na Domino Park, a New York A yanzu Amurka na fuskantar yanayi mai tsananin zafi, inda ya
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wannan makala ce da ta amsa tambayoyin da masu sauraro suka aiko kan Hamadar Sahara. Mun yi bincike tare da jin ta bakin masana kan
Hakkin mallakar hoto iStock / Getty Images Image caption KLM ya ce ya dauki matakin ne domin fita hakkin fasinjoji Kamfanin jirgin sama na KLM, ya yi kira ga mata
Hakkin mallakar hoto Elisha Abbo Image caption Sanata Elisha Abbo na jam’iyyar PDP yana wakiltar shiyyar arewacin jihar Adamawa ne Dan majalisar dattijan wanda bayanai suka ambato shi cike da
Image caption Ana yawan samun rikici tsakanin ma’aurata a Najeriya Gardamar aure kan cin amanar juna ta kai wasu ma’aurata kotu inda suka nemi a kashe aurensu. Matar mai suna
Hakkin mallakar hoto Getty Images —BBC Hausa An sabunta wannan makala bayan da aka fara wallafa ta ranar 5 ga watan Agustan 2016. Ba kasafai ‘yan siyasa ke samun wadataccen
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Wayar salula na taka muhimmiyar rawa a tattalin arzikin Najeriya Adadin jarin da ‘yan kasuwa na kasashen waje ke zubawa a Najeriya ya
A Najeriya musamman arewacin kasar, sabon abu ne a ga mace na buga wasan kwallon doki. Amma Aisha Ahmad Suleiman, mai shekara 18 na neman yin fice a wasan kwallon
Hakkin mallakar hoto OthersImage caption Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya yi Allah-wadai da kakkausar murya kan yadda sojoji suka karkashe tare da raunata masu zanga-zanga a Sudan.