Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai ya faɗa a yau Laraba cewa a cikin shekaru biyu da suka wuce, an kashe mutane 387 a rikice-rikicen da aka yi a ƙananan
Explore the security landscape of Northern Nigeria with #SecureNorth by AREWA News. Get the latest updates on security challenges, safety measures, and public initiatives aimed at fostering peace and stability in the region.
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai ya faɗa a yau Laraba cewa a cikin shekaru biyu da suka wuce, an kashe mutane 387 a rikice-rikicen da aka yi a ƙananan
Akwai yiwuwar Najeriya ta ci gaba da ciyo bashi domin ci gaba da biyan tallafin man fetur, a cewar fadar shugaban ƙasa. Mai magana da yawun Shugaba Buhari, Femi Adesina,
Wasu mahara sun kai hari Ƙaramar Hukumar Kauru ta Jihar Kaduna tare da kashe wani makiyayi ta hanyar yanke kansa. Kwamashinan Tsaro Samuel Aruwan wanda ya tabbatar da faruwar lamarin
A kwanan nan gwamna Matawalle ya kai wa shugaba Buhari ziyara a fadarsa inda suka gana kan batun tsaro. Gwamnatin Zamfara ta bayyana cewa an ceto akalla mutane dubu 2,155
Gwamna Ganduje ya kuma yi alkawarin cewa gwamnati za ta kula da iyayen marigayiya Hanifa. Gwamnan jihar Kano a Najeriya Abdullahi Umar Ganduje ya yi wa iyayen Hanifa Abubakar ta’aziyyar
Jam’iyyar hamayya ta PDP a jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta yi kira ga gwamnan jihar Dakta Abdullahi Umar Ganduje da kada ya sake ya yi amfani da batun
Gunmen reportedly ambushed a police patrol team, killing two officers and setting a patrol vehicle ablaze in Kwalam town, Taura Local Government Area of Jigawa State. A resident told DAILY
An cinna wa makarantarsu marigayiya Hanifa wuta da misalin karfe daya na dare a ranar Lahadi, wani ganau ya shaida. Ya kuma ce babu wanda ya rasa ransa.
Zuwa yanzu, an hallaka ƴan Najeriya sama da guda 480 a mako ukun farkon wannan shekarar da ake ciki. Wadannan kashe-kashe dai ƴan ta’adda ne yawancin suka ƙaddamar da su,
Kungiyoyim fararen hula a jihar Kano da ke arewacin Najeriya na ci gaba da matsin lambar neman gwamnatin Ganduje ta samar da dokar da za ta rika bin kadin hakkin
Dakarun dake aikin wanzar da zaman lafiya a jahar Filato sunyi nasarar hallaka wasu masu garkuwa da mutane su uku, suka kuma kwace makamai. Kakakin rundunar Tsaro ta Special Task
Nasiru Ali Ahmad, a House of Representatives member, has petitioned the National Assembly over the killing of children in Nassarawa Federal Constituency of Kano State following the murder of Hanifa
President Muhammadu Buhari has again vowed to crush terrorism before leaving office. Buhari said the Nigerian Armed Forces, under his watch, will crush terrorists and criminal gangs operating in Kaduna
Masu iƙirarin jihadi da ake zargin ‘yan ƙungiyar ISWAP ne sun kashe mutum biyu tare da sace wasu yara 20 a kusa da garin Chibok na Jihar Borno ranar Alhamis.
More than a dozen girls were abducted in Boko Haram’s latest attack in a community in Chibok Local Government Area of Borno State, according to a resident. Daily Trust had
The Kano State government has shut down Noble Kids Academy in the Nasarawa Local Government Area of the state over the murder of Hanifa Abubakar, a five-year-old pupil. Abdulmalik Tanko,
“On December 4, 2021, at about 20:30 hours, a report was received from a resident of Dakata Quarters, Nassarawa, Kano State, that one Hanifa Abubakar, 5, was kidnapped and a
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai ta sojojin Najeriya sun kashe mutanen da suka kira ‘yan ta’adda 37 a yankin arewa maso gabashin ƙasar tare da kama wasu 17 cikin mako
‘Yan majalisar dattawan Najeriya sun umarci sojoji da sauran jami’an tsaron kasar da su sanya ido sosai tare da datse hanyoyin da ‘yan ta’adda da barayin daji ke bi suna
Cin zarafin da ake yi wa mutane na daga cikin matsalolin da ke ci gaba da dabaibaye Najeriya duk da fafutukar da hukumomi da kungiyoyi ke yi na yaki da