Yan bindiga sun yi garkuwa da wasu Sinawa biyu daga wani wuri da su ke aikin ginin hanya a jihar Kwara. Mutanen na daga cikin ma’aikata yan kasar waje dake
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Yan bindiga sun yi garkuwa da wasu Sinawa biyu daga wani wuri da su ke aikin ginin hanya a jihar Kwara. Mutanen na daga cikin ma’aikata yan kasar waje dake
Mambobin majalisar dokokin jihar Zamfara biyu yan jam’iyar APC sun sanar da ficewa daga jam’iyar inda suka alakanta hakan da rarrabuwar kai a cikin jam’iyar da kuma zargin rashin adalci
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya bayyana cewa yarjejeniyar zaman lafiya da al’ummomi suka kulla da ’yan bindiga a wasu yankuna na jihar suna fara nuna tasiri, inda ake
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana a ranar Juma’a cewa har yanzu yana cikin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), duk da sanarwar da wani ɓarin jam’iyyar da
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta da suka fito daga birged ta 12 sun ceto wasu mutane 6 daga hannun masu garkuwa da mutane a karamar hukumar Yagba East dake
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya rantsar da Aminu Yusuf a matsayin shugaban Hukumar Kidaya ta Kasa (NPC). An rantsar da sabon shugaban ne a yayin wani gajeren biki da
Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Bauchi ta cafke wani da ake zargi da dillancin miyagun ƙwayoyi, Ogbu Simon, a ƙaramar hukumar Ningi, inda ta kuma kwato ƙwayoyi masu yawa da
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya mika sunan tsohon Shugaban Ma’aikatan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (ritaya), domin nada shi sabon Ministan Tsaro. Tinubu ya bayyana sunan Musa a cikin
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga wani taron sirri na gaggawa da manyan hafsoshin tsaro a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a ranar Talata. Taron ya gudana ne
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya ziyarci Nnamdi Kanu shugaban kungiyar IPOB wanda ke zaman kaso a gidan gyara hali dake jihar Sokoto. A watan da ya gabata ne babbar
Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, ya kai ziyara fadar shugaban ƙasa a Abuja, inda ya shiga wata ganawar sirri da Shugaba Bola Ahmed Tinubu a safiyar Litinin. Kefas ya isa
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kai farmaki kauyen Chacho dake karamar hukumar, Wurno ta jihar Sokoto inda suka dauke wata amarya da kawayenta yan sa’o’i kadan kafin
Tsohon mai magana da yawun jam’iyar PDP na kasa, Olisa Metuh ya sanar da shigarsa jam’iyar APC inda ya yi zargin cewa PDP ta yi watsi da shi da dai-dai
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun sami nasarar kuɓutar da wasu ƴan mata 12 da aka yi garkuwa da su a gundumar Mussa da ke cikin ƙaramar hukumar Askira/Uba
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Katsina ta ce ta tarwatsa wani yunkurin harin ’yan bindiga a hanyar Kandawa zuwa Dankar da ke Karamar Hukumar Batsari, inda ta kwato bindigogin AK-47 guda
Dakarun sojan rundunar Operation Hadin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabashin Najeriya sun samu nasarar ceto wasu yan mata 12 da mayakan kungiyar ISWAP su
Mambobin kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa sun janye yajin aikin sai baba ta gani da su ke yi bayan da suka cimma yarjejeniya da gwamnatin tarayya. A ranar
Gwamnatin tarayya ta ce tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan na nan kalau kuma ya fice daga ƙasar Guinea Bissau bayan da sojoji suka yi juyin mulki a kasar. A wata
Fitaccen malamin addinin Musulunci kuma mashahurin mai wa’azi, Sheik Usman Dahiru Bauchi, ya rasu a birnin Kaduna. Rahotanni sun nuna cewa ya yi wafati ne a ranar Laraba bayan da
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi marhabin lale da sakin dalibai 24 na Makarantar Sakandaren Gwamnati ta Maga dake karamar hukumar Danko Wasagu da wasu yan bindiga suka sace