Mayakan kungiyar yan ta’addar ISWAP sun kai harin kwanton bauna kan jerin ayarin motocin dakarun sojan Najeriya da kuma Civilian JTF. Lamarin ya faru ne a ranar Juma’a akan hanyar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Mayakan kungiyar yan ta’addar ISWAP sun kai harin kwanton bauna kan jerin ayarin motocin dakarun sojan Najeriya da kuma Civilian JTF. Lamarin ya faru ne a ranar Juma’a akan hanyar
Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Jigawa ya yi watsi da rahoton dake cewa ya janye karar da ya shigar da jam’iyar PDP inda hakan ya share hanyar gudanar da babban
Hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta samu nasarar sake kama, Abdulazeez Obadaki wani dan ta’adda da ake nema ruwa a jallo kuma ɗaya daga cikin daurarrun da suka tsere
Jami’an Kenya sun kama akalla ’yan Najeriya uku a Mwaliko Estate da ke Mwea Town bisa zargin wata makarkashiyar zamba ta yanar gizo. Rahoton Tuko News ya nuna cewa rundunar
Gwamnatin Jihar Kano ta sake gurfanar da Isma’il Dahiru Ajingi a gaban Babbar Kotun Jihar Kano da ke zaune a Sakatariyar Audu Bako, karkashin jagorancin Mai Shari’a Amina Adamu Aliyu.
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da dokar da ke hana ɗaukar mutanen da ba su kai shekara 18 ba a rundunar sojojin ƙasar. Wannan mataki ya zo ne bayan ta
Aliko Dangote mutumin da ya fi kowa kudi a Nahiyar Afirika kuma shugaban Rukunin Kamfanonin Dangote ya ce kamfanin ya sanya hannu kan yarjejeniyar zuba jarin dalar Amurka biliyan $1
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da bukatar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na ɗaukar rance na N1.15 tiriliyan daga kasuwar bashin cikin gida domin cike gibi a kasafin kuɗin shekarar 2025.
Dakarun shiya ta daya na rundunar samar da tsaro ta Operation Whirl Stroke(OPWS) sun kai farmaki wata maboyar yan bindiga dake yankin Aterange a karamar hukumar Ukum ta jihar. Rundunar
Wata babbar kotu dake zamanta a Abuja ta dakatar da jam’iyar PDP daga gudanar da babban taronta da aka shirya yi a Ibadan babban birnin jihar Oyo a tsakanin ranakun
Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) ta sanar da rage kuɗin da masu niyyar zuwa aikin Hajji za su biya a shekarar 2026, inda ta ce sabon farashin ya yi ƙasa
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa’i, ya yi kira ga mutanen Jihar Zamfara da su shiga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) domin hada karfi da karfe wajen magance matsalolin
Tsohon Gwamnan Jihar Borno, Sanata Ali Modu Sheriff, ya karyata rahotannin da ake yadawa a kafafen sada zumunta da ke cewa ya zargi Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, da kafa
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Alhaji Muhammad Sama’ila-Bagudo, ya kuɓuta daga hannun ‘yan bindiga bayan kwana da dama da aka yi da shi a cikin daji. Rahotanni sun nuna
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati tace jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zargi da sayen kuri’a a zaben gwamnan jihar Anambra da
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Najeriya ba za ta bari kowace ƙasa ta tsoratar da ita ba, duk da damuwar da ake nunawa a duniya game da
Kungiyar shugabannin jam’iyar PDP na jihohi sun jaddada cikakken goyon bayansu da biyayyarsu ga shugabancin jam’iyar karkashin Umar Damagum inda suka yi fatali da tsagin shugabancin, Abdulrahaman Muhammad. A wata
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, a ranar Juma’a, a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Mai taimaka wa shugaban ƙasa
Yu Dunhai jakadan kasar China a Najeriya ya ce China za ta cigaba da taimakawa Najeriya a yakin da take da ta’addanci. Dunhai ya bayyana haka ne a cikin wani
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya rantsar da Bernard Doro da Kingsley Udeh a matsayin ministoci a majalisar zartarwa ta tarayya a yayin wani gajeren biki da aka yi a