Fitaccen Malamin Musulunci Sheik Usman Dahiru Bauchi Ya Riga Mu Gidan Gaskiya

Fitaccen malamin addinin Musulunci kuma mashahurin mai wa’azi, Sheik Usman Dahiru Bauchi, ya rasu a birnin Kaduna.

Rahotanni sun nuna cewa ya yi wafati ne a ranar Laraba bayan da ya shafe dogon lokaci yana fama da rashin lafiya.

Rahotanni sun kuma bayyana cewa yana da kusan shekara 98 a duniya lokacin rasuwarsa, sai dai ana samun sabani game da adadin shekarunsa na gaske.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]