Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) ta yi gargaɗin cewa sama da ƴan Najeriya miliyan 30 na iya fuskantar matsalar yunwa a wannan shekara, sakamakon raguwar tallafin agaji da ake samu a
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) ta yi gargaɗin cewa sama da ƴan Najeriya miliyan 30 na iya fuskantar matsalar yunwa a wannan shekara, sakamakon raguwar tallafin agaji da ake samu a
Mutane 11 ne suka mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a garin Okhuahe dake kan babbar hanyar Benin zuwa Agbor a jihar Edo. A yayin da wasu
Tsohon mai ba Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu shawara kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed, ya bayyana cewa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ba jam’iyyar talakawa ba ce, illa jam’iyyar masu
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gana da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a fadar Aso Rock dake Abuja. Rahotanni sun bayyana cewa anga gwamnan sanye da shigarsa ta
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya DSS sun kama tsohon ministan shari’a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami. An kama Malami ne a gaban gidan gyaran hali na Kuje
Kamfanin watsa lantarki na ƙasa, Transmission Company of Nigeria (TCN), ya sanar da shirin katse wutar lantarki na wucin-gadi a wasu sassan birnin Sokoto domin gudanar da aikin gyara na
Reshen jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Bauchi ya musanta rahotannin da ke cewa an cire shugabanta na jiha, Hassan Haruna, inda ya zargi wasu mambobin da aka dakatar
Mutane 5 ne suka jikkata a ranar Alhamis bayan da wani bom da aka dasa ya tashi akan hanyar Takalafiya-Gadar Zaima dake karamar hukumar Bukkuyum ta jihar Zamfara. A cewar
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan da ya shafe makonni uku a kasashen waje. Tinubu ya dawo Najeriya bayan da ya yi hutu a kasar Faransa
Wata babbar kotun jihar Rivers ta bayar da umarnin wucin-gadi na dakatar da yunƙurin tsige gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa, Ngozi Nma-Odu. A hukuncin da ta yanke a birnin
Jagoran addinin Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce Shugaban Amurka, Donald Trump, ne ya haddasa mutuwar masu zanga-zangar da suka ɓarke a ƙasar Iran a kwanakin baya. Ayatollah Khamenei ya
Wani sabon binciken lafiya ya gano cewa babu wata alaƙa tsakanin shan maganin zazzaɓi na Paracetamol ga mata masu juna biyu da haihuwar jarirai masu lalurar galahanga (autism) ko wata
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta ce ’yan Najeriya sun cimma matsaya cewa gwamnatin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta gaza wajen tafiyar da mulkin ƙasar. Mai magana da yawun
Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana cewa dole ne ’yan Najeriya su tashi tsaye su haɗa kai domin dakile ’yan ta’adda, ’yan bindiga da sauran masu aikata
Bankin Duniya ya ce tattalin arzikin Najeriya na kan hanyar samun bunƙasa mafi girma cikin fiye da shekara goma da suka gabata. A cewar bankin, ana sa ran tattalin arzikin
Hukumomin shari’a a Burkina Faso sun fara gudanar da bincike kan mutuwar wata tsohuwar ministar gwamnati, bayan da aka tsinci gawarta a gidanta da ke birnin Ouagadougou. Masu gabatar da
Shugaban zartarwa na Karamar Hukumar Lau a Jihar Taraba, Peter Julius Vau, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki. An
Shugaban zartarwa na Karamar Hukumar Lau a Jihar Taraba, Peter Julius Vau, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki. An
Shugaban zartarwa na Karamar Hukumar Lau a Jihar Taraba, Peter Julius Vau, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki. An
Gwamnatin jihar Kebbi ta sanar da sake buɗe Makarantar Sakandaren Yan Mata dake Maga watanni bayan da aka yi garkuwa da wasu ɗaliban makarantar su 24. An rufe makarantar ne