Tinubu ya dawo Najeriya Najeriya

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan da ya shafe makonni uku a kasashen waje.

Tinubu ya dawo Najeriya bayan da ya yi hutu  a kasar Faransa da kuma halartar taro a birnin Abu Dhabi na kasar, Hadaddiyar Daular Larabawa.

Shugaban kasar ya halarci taron ne a tare da wasu daga cikin yan majalisar zartarwa ta tarayya.

A wurin taron Najeriya ta rattaba hannu kan wata yarjejeniyar tattalin arziki ƙasar ta Hadaddiyar Daular Larabawa

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]