Tinubu ya dawo Najeriya Najeriya

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan da ya shafe makonni uku a kasashen waje.

Tinubu ya dawo Najeriya bayan da ya yi hutu  a kasar Faransa da kuma halartar taro a birnin Abu Dhabi na kasar, Hadaddiyar Daular Larabawa.

Shugaban kasar ya halarci taron ne a tare da wasu daga cikin yan majalisar zartarwa ta tarayya.

A wurin taron Najeriya ta rattaba hannu kan wata yarjejeniyar tattalin arziki ƙasar ta Hadaddiyar Daular Larabawa

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]