Wani ƙwararren masani kan tsaro ya bayyana damuwa kan shirin Gwamnatin Jihar Katsina na taimakawa wajen sakin mutane 70 da ake zargi da aikata laifukan fashi da makami, yana mai
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wani ƙwararren masani kan tsaro ya bayyana damuwa kan shirin Gwamnatin Jihar Katsina na taimakawa wajen sakin mutane 70 da ake zargi da aikata laifukan fashi da makami, yana mai
Ogoshi Onawo, Sanata dake wakiltar mazabar kudancin Nasarawa a majalisar dattawan Najeriya ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar PDP. A wata wasika mai dauke da kwanan watan 10 ga watan
Rundunar ’yan sandan Jihar Nasarawa ta kama wasu fitattun mutane biyu da ake nema ruwa a jallo bisa zargin aikata fashi da makami a sassa daban-daban na jihar. Mutanen da
Mutanen da basu gaza huɗu ba ne aka kashe bayan da wasu yan bindiga su ka kai farmaki kauyen Damala dake gundumar Woku a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja.
Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu. Kungiyar ta sanar da janye batun
Wata gobara ta kone ginin sakatariyar ƙaramar hukumar Wukari dake jihar Taraba inda ta lalata ofisoshi, kayayyakin aiki da kuma muhimman takaradu. Gobarar ta kama ne a ranar Juma’a da
Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta yi kira ga dukkan ƴan ƙasarta da ke zaune a Venezuela da su gaggauta barin ƙasar, sakamakon tabarbarewar tsaro. Ma’aikatar ta ce ta samu rahotannin
Shugaban kamfanin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya yi wa ‘yan wasan ƙasar nan alƙawarin tallafin kuɗi domin ƙarfafa musu gwiwa gabanin wasansu da ƙasar Moroko da za a fafata ranar
Hukumar kiyaye hadurra ta ƙasa (FRSC) reshen Jihar Bauchi ta tabbatar da mutuwar fasinjoji tara tare da jikkatar wasu mutum goma a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a
Gwamnatin tarayya ware biliyan ₦6.14 a matsayin kuɗaɗen tafiye-tafiye zuwa kasashen waje da shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu zai yi a shekarar 2016. Bayanin haka na kunshe ne cikin kunshin kasafin
Kotun sauraren karar ma’aikata ta kasa dake Abuja ta bayar da wani umarnin wucin gadi da ya hana mambobin kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa shiga kowane irin yajin
Wani mummunan al’amari ya faru a Jihar Kano, inda wani yaro mai suna Sa’idu Ahmad, mai shekaru biyu, ya rasu bayan ya fadi cikin rijiya a garin Kwankwaso da ke
Jagoran jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa ba za a iya saya ko rinjayar sa da kuɗi a harkar siyasa ba, yana
Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta kama wani matashi mai shekaru 28, Baffa’ji Abba, bisa zargin yi wa ‘yar makwabcinsa mai shekaru takwas fyade a karamar hukumar Alkaleri. Rahotanni sun
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja ta saka ranar 17 ga watan Fabrairu domin gudanar da shari’ar tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami da kuma wasu mutane biyu da ake zargi
Dakarun Rundunar Sojin Nijeriya ta 3 Division da ke aiki a karkashin rundunar hadin gwiwa ta Operation Enduring Peace sun kai samame wata maboyar masu garkuwa da mutane a Jihar
Shugabannin jam’iyar PDP na kasa a karkashin jagorancin, Kabiru Tanimu Turaki sun gana da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan a babban birnin tarayya Abuja. Taron ganawar ya gudana ne a
Yan bindiga sun yi garkuwa da Umar Iyale wani shahararren dan jarida daga gidansa dake Danhonu II dake Kaduna Millennium City. Iyale wanda yake kwance yana jinyar wani ciwo da
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yi wa manyan jami’anta 13 ado, bayan samun karin girma zuwa sabbin mukamai. An gudanar da bikin ne a Masallacin (Mess) na Jami’an ’Yan
Dakarun sojan Najeriya na rundunar samar da tsaro ta Operation Whirl Stroke sun gano tarin makamai a yayin wani farmaki a karamar hukumar Takum ta jihar Taraba. Rundunar sojan Najeriya