An shiga tashin hankali da fargaba a garin Osogbo na jihar Osun a ranar Laraba bayan da wasu bata gari suka kai hari kan ayarin motocin gwamnan jihar, Ademola Adeleke
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
An shiga tashin hankali da fargaba a garin Osogbo na jihar Osun a ranar Laraba bayan da wasu bata gari suka kai hari kan ayarin motocin gwamnan jihar, Ademola Adeleke
Rundunar ’yan sandan Jihar Bauchi ta ce ta kwato kayayyakin layin dogo da aka lalata tare da kama wani mutum da ake zargi da hannu a satar kayayyakin gwamnati. Rundunar
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta bayyana cewa a yau Laraba, 19 ga Agusta 2026, za a fara yakin neman zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta bayyana cewa a yau Laraba, 19 ga Agusta 2026, za a fara yakin neman zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU), reshen Jami’ar Jihar Kaduna (KASU), ta bayyana cewa kimanin malamai 200 ne suka bar aiki a jami’ar saboda rashin kyakkyawar walwala. Shugaban ASUU na
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Talata ya yi wata ganawar sirri da shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio a fadar shugaban ƙasa ta Aso Rock dake Abuja A cewar
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi barazanar kai wa Oman hare-haren bama-bamai masu tsanani idan ƙasar ta tsoma baki ko ta kawo cikas ga matakan Amurka a rikicin da take
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi barazanar kai wa Oman hare-haren bama-bamai masu tsanani idan ƙasar ta tsoma baki ko ta kawo cikas ga matakan Amurka a rikicin da take
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi barazanar kai wa Oman hare-haren bama-bamai masu tsanani idan ƙasar ta tsoma baki ko ta kawo cikas ga matakan Amurka a rikicin da take
Aƙalla mutum 32 ne ake zargin ’yan bindiga sun kashe a wani hari da suka kai garin Ungushi da wasu ƙauyuka a ƙaramar hukumar Kebbe ta jihar Sokoto. Mazauna yankin
Akalla mutane 300 ne suka gudanar da zanga-zanga a wajen taron shugabannin ƙasashen Kudancin Afirka (SADC) a Durban, Afirka ta Kudu, domin neman a kori baƙin da ba su da
Rundunar ƴan sandan jihar Kebbi ta kama wata mata mai suna, Khadijah Ibrahim mai shekaru 19 da ake zargi da hannu a sace wani jariri sabuwar haihuwa a garin Zuru
Rundunar ƴan sandan jihar Ondo ta kama wani matashi mai shekaru 23 mai suna, Samuel Akoade bayan da ra zarge shi da kashe mahaifiyarsa mai suna, Mrs Olufunke Ore dake
Rundunar ƴan sandan jihar Ondo ta kama wani matashi mai shekaru 23 mai suna, Samuel Akoade bayan da ra zarge shi da kashe mahaifiyarsa mai suna, Mrs Olufunke Ore dake
Babban kwamandan sojojin Iran, Amir Hatami, ya sanar da cewa ƙasar za ta ba duk macen da ta kashe ko kama wani sojan Amurka tare da miƙa shi ga hukumomi
Mutum biyar sun rasa rayukansu bayan da wani kwale-kwale ya kife a Kogin Kudi da ke ƙauyen Shaba Woshi, a ƙaramar hukumar Katcha ta jihar Neja. Rundunar ’yan sandan jihar
Zaɓaɓɓen gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana cewa Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya kira shi domin taya shi murnar nasarar da ya samu a zaɓen gwamnan jihar. Adeleke ya
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana jagorancin jihar a matsayin babban ƙalubale saboda yawan al’ummarta da bambancin mutanen da ke zaune a cikinta. Gwamnan ya bayyana hakan ne
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana jagorancin jihar a matsayin babban ƙalubale saboda yawan al’ummarta da bambancin mutanen da ke zaune a cikinta. Gwamnan ya bayyana hakan ne
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ayyana Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar na 2026. Adeleke, wanda ya tsaya takara a ƙarƙashin Jam’iyyar