Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kuɓutar da wasu mata 15 da kuma kananan yara da mayakan Boko Haram su ka yi garkuwa da su a jihar Borno. A wata sanarwa
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kuɓutar da wasu mata 15 da kuma kananan yara da mayakan Boko Haram su ka yi garkuwa da su a jihar Borno. A wata sanarwa
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaba ƙarƙashin jam’iyar, a fadar Aso Rock dake Abuja. Ganawar ta gudana ne a ofishin shugaban ƙasa dake cikin
Gwamnatin jihar Cross Rivers ta ce ta gano tare da killace wasu mutane 10 da suka yi mu’amala da dan ƙasar China da ya sake shigo da cutar Covid-19 Najeriya.
Dakarun sojan Najeriya sun kashe akalla yan ta’adda 30 a wasu jerin hare-haren ta sama da su ka kai musu a yankin tafkin Chadi a jihar Borno. A cewar Zagazola
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke Wale Edun daga mukaminsa na ministan kuɗi inda ya maye gurbinsa da Taiwo Oyedele wanda shi ne karamin ministan kudi. A wata sanarwa
Gwamnatin jihar Cross River ta sanar da cewa an samu wani mutum guda dake dauke da cutar Covid-19 a jihar. A cewar kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN kwamishinan yaɗa labarai
Ƴan majalisar wakilai ta tarayya 3 sun koma jam’iyar ADC gabanin zaɓen shekarar 2027. Thaddeus Attah dake wakiltar mazaɓar Eti-Osa ta jihar Lagos ƙarƙashin jam’iyar LP, Usman Zubairu mazaɓar Birnin
Babbar kotun tarayya dake Abuja ta bayar da umarnin a saki, Sheikh Sani Abdulkadir Zaria ba tare da wani sharadi har ila yau ta kuma bayar umarnin biyansa diyar naira
Jam’iyar NNPP ta zaɓi, Bala Mohammed a matsayin sabon shugaban jam’iyyar na kasa. Zaɓen nasa na zuwa ne bayan da shugaban jam’iyar, Ajuji Ahmad wanda aka naɗa shugabancin riko a
Dakarun rundunar Operation Whirl Stroke sun samu nasarar ceto fasinjoji 13 da aka yi garkuwa da su akan titin Makurdi zuwa Otukpo a jihar Benue lokacin da su ke tafiya
Shugabannin jam’iyyun APC da SDP a ƙananan hukumomin Esa Oke da Obokun a jihar Osun sun sauya sheka ya zuwa jam’iyar Accord Party inda suka bayyana goyon bayansu ga gwamnan
Kasa da sa’o’i 24 bayan ta sanar da buɗe mashigar ruwan Hormuz kasar Iran ta sanar da sake rufe mashigar ruwan kan abinda ta kira rashin cika alkawarin da kasar
Wasu da ake zargin yan bindiga ne dauke da makamai sun yi garkuwa da wasu ɗalibai akan hanyarsu ta zuwa wurin rubuta jarabawar shiga jami’a ta UTME. Lamarin ya faru
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ayyana sunan, Sanata Aliyu Wadada a matsayin wanda yake so ya tsayawa jam’iyar APC takara a zaben shekarar 2027. Gwamna Sule ya bayyana haka
Shugabancin jam’iyar ADC tsagin David Mark ya kori Nafiu Bala daga jam’iyar bayan da suka zarge shi a yiwa jam’iyya zango kasa. Har ila yau jam’iyar ta kori ƙarin wasu
Rundunar Sojan Saman Najeriya ta ce ta kaddamar da bincike kan rahoton dake cewa an samu asarar rayukan fararen hula a harin da jirgin yakin rundunar ya kai kan kasuwar
Hukumar NDLEA dake yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta kama wani mutum mai suna Friday Ahukanna Chigbu mai shekaru 93 a jihar Abia da laifin
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja ta yanke wa, Auwalu Sama’ila mamba a kungiyar Boko Haram,hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan da ta same shi da aikata laifukan ta’addanci. Alkalin
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Juma’a ya ƙaddamar da wasu ayyukan raya kasa a jihar Bayelsa a wata ziyarar aiki da ya kai jihar. Ɗaya daga cikin manyan
Nafiu Bala jigo a jam’iyar ADC ya jagoranci zanga-zangar magoya bayansa ya zuwa ofishin hukumar zabe ta INEC dake Abuja a ranar Alhamis. Bala na ikirarin cewa shi ne halastaccen