Shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas ya janye kudirin dokar dake neman hukunta duk mutumin da ya cancanta ya yi zabe amma ya ki yi. Abbas da kuma Daniel Ago dan
Shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas ya janye kudirin dokar dake neman hukunta duk mutumin da ya cancanta ya yi zabe amma ya ki yi. Abbas da kuma Daniel Ago dan
Hukumar Birnin Tarayya Abuja FCTA ta rufe ginin sakatariyar jam’iyar PDP dake Abuja kan zargin da ake yiwa jam’iyar na gaza biyan harajin kudin kasa. Ginin dake unguwar Wuse Zone
Yan bindiga sun kai farmaki rukunin gidaje na Grow Homes Estate dake Kubwa a Abuja inda suka yi awon gaba da mutane biyu. Lamarin ya faru ne a tsakanin karfe
Rundunar yan sandan jihar, Anambra ta ce jami’anta sun lalata wata masana’antar kera boma-bomai da ake amfani da ita a matsayin sansanin mayakan IPOB a Isseke dake karamar hukumar Ihiala
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aiki a rundunar Operation Fansar Yamma da take yaki da yan bindiga a yankin arewa maso yamma sun samu nasarar kashe yan bindiga da dama
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake karkashin rundunar samar da tsaro ta Operation Hadin Kai dake aiki a yankin arewa maso gabas sun dakile wani hari da mayakan kungiyar yan ta’adda
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ziyarci Rauf Aregbesola tsohon gwamnan jihar Osun a gidansa dake jihar. A wani bidiyo da ya wallafa a shafinsa na X da aka
Mutane aka bada rahoton an jikkata bayan da jami’an rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja sun harba barkonon tsohuwa domin tarwatsa yan asalin Birnin Tarayya Abuja da suke gudanar da
Makiyaya biyu mace da namiji aka bada rahoton an kashe su a wajejen garin Tahore dake ka karamar hukumar Bokkos ta jihar Plateau. Wasu makiyaya dake yankin sun ce an
Hukumar Gidajen Gyaran Hali ta Najeriya ta ce jami’anta sun fara farautar wasu fursunoni 7 da suka tsere daga gidan gyaran hali dake Ilesa a jihar Osun da tsakar daren
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo Abuja bayan ziyarar da yakai birnin Rome na kasar Italiya inda ya halacci bikin kaddamar da Fafaroma Leo XIV. Jirgin shugaban kasar ya
Rundunar yan sandan jihar katsina ta ce jami’anta sun ceto wasu fasinjoji 5 da yan bindiga suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Faskari ta jihar. Abubakar Aliyu mai
Dakarun sojan Najeriya dake karkashin rundunar samar da tsaro a jihar Plateau ta Operation Safe Haven sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin yan bindiga ne a kusa da
Masu garkuwa da mutane sun kashe, Nelson Adepoyigi shugaban jam’iyar APC na mazabar Ifon 5 a karamar hukumar Ose ta jihar Ondo. A yan kwanakin da suka wuce aka dauke
Akalla mutane yan kasuwa 37 ne suka mutu a wani hatsarin jirgin ruwa garin Gbajigo-Mudi dake jihar Kwara. Yan kasuwar na kan hanyarsu ta dawowa daga kasuwar mako a jihar
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Rome inda zai halarci bikin nada sabon Fafaroma Leo XIV a matsayin jagoran mabiya cocin katolika na duniya. A cikin wata sanarwa
Wasu da ake zargin yan fashin daji ne sun yi garkuwa da manoma hudu a kauyen Tudun Moriki dake karamar hukumar Zurmi ta jihar Zamfara. A cewar Zagazola Makama dake
Yan sanda sun kama wasu mata su hudu Nonye Osi, Akintan Adedayo, Elizabeth Bishop a Bukola Oladapo, da kuma wani namiji, Jimoh Bashiru bayan da aka same su da hada
Yan bindiga sun kashe wani lauya da kuma mutumin da yake karewa lokacin da suke kan hanyarsu ta dawowa daga kotu ranar Alhamis a jihar Anambra. Tochukwu Ikenga mai magana
Hukumar NCDC dake yaki da yaduwar cututtuka a Najeriya ta ce mutane 138 ne suka mutu sanadiyar kamuwa da cutar zazzabin Lassa a shekarar 2025. A rahotonta na baya-bayannan kan