Kwamitin zartarwa na jam’iyar PDP ya gudanar da wani taron gaggawa a hedkwatar jam’iyar dake Abuja. Taron na zuwa ne bayan da a yan kwanakin nan wasu jiga-jigan yan siyasa
Kwamitin zartarwa na jam’iyar PDP ya gudanar da wani taron gaggawa a hedkwatar jam’iyar dake Abuja. Taron na zuwa ne bayan da a yan kwanakin nan wasu jiga-jigan yan siyasa
Mai Shari’a, Jude Onwuegbuzie na babbar kotun tarayya dake Abuja ya yi watsi da bukatar da tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele ya gabatar gabansa inda ya nemi kotun
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya ziyarci mai martaba Sarkin Kano Muhammad Sanusi II a fadarsa dake Kano a ranar Litinin. A yayin ziyarar El-Rufai na tare da
Wasu da ake zargin mayakan Boko Haram ne sun kashe yan bijilante 2 da kuma wasu mutane 10 masu yin ita ce a kauyen Bokko Ghide dake karamar hukumar Gwoza
Wani fefan bidiyo da ya karade kafafan soshiyal midiya ya nuna lokacin da wani fitaccen mai yin TikTok da ake kira da suna “Disturbing” ya mutu lokacin da yake tsaka
Rundunar yan sandan jihar ta samu nasararar kubutar da wani mutum da aka yi garkuwa da shi a ranar Talata a kauyen Umuege dake yankin Awka a jihar. SP Tochukwu
Akalla fasinjoji 19 aka bada rahoton anyi garkuwa da su a garin Jor dake kan hanyar Adoka-Naka-Makurdi a karamar hukumar Gwer West ta jihar Benue. An yi garkuwa da fasinjojin
Ƴan bindiga sun kashe mutane uku tare da jikkata wasu a wani mummunan hari da suka kai tashar mota dake Ilesha Ibaruba a ƙaramar hukumar Baruten ta jihar Kwara. A
Jami’an hukumar tsaro ta NSCDC wato Civil Defense sun kama wani mutum dake ɗauke da bindiga a wata Church dake ƙaramar hukumar Bokkos ta jihar Filato a ranar Lahadi. Lamarin
Jami’an hukumar tsaro ta NSCDC wato Civil Defense sun kama wani mutum dake ɗauke da bindiga a wata Church dake ƙaramar hukumar Bokkos ta jihar Filato a ranar Lahadi. Lamarin
Fasinjoji 6 da shanu 11 aka bada rahoton sun mutu a wasu jerin hatsuran mota da suka faru a Gada Biyu dake kan babbar hanyar Abuja zuwa Lokoja. Wani shedar
Theophilus Danjuma tsohon ministan tsaro ya yi kira ga ƴan Najeriya da su ɗauki alhakin kare lafiyarsu. Da yake magana a ƙaramar hukumar Takum ta jihar Taraba, Danjuma ya ce
Mutane da dama aka bada rahoton sun maƙale a cikin baraguzan wani ginin bene mai hawa uku da ya ruguzo dake layin Orumeta a yankin unguwar Ojudu-Berger dake jihar Lagos.
Auwal Muhammad Jatau mataimakin gwamnan jihar Bauchi ya musalta marin ministan harkokin waje na Najeriya, Yusuf Maitama Tuggar. Ya fadi haka ne lokacin da yake mayar da martani kan wani
Jami’ai uku na hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi aka kwantar asibitin sakamakon raunin harbin bindiga da suka samu lokacin da wasu suka farmasu a
Rundunar ƴan sandan jihar Benue ta ce jami’anta sun gano tare da lalata wata haramtacciyar masana’antar ƙera bindiga dake ƙauyen Shangev Tiev s ƙaramar hukumar Konshisha ta jihar. Sewuese Aneneh
Ƴan bindiga sun kai farmaki gidansu Natasha Akpoti Uduaghan sanata mai wakiltar mazabar Kogi ta tsakiya a majalisar dattawa An kai hari gidan ne dake Obeiba-Ihima, a ƙaramar hukumar Okehi
Matatar mai ta Dangote ta sake rage farashin kuɗin litar man fetur da take sayarwa dillalan mai ya zuwa ₦835 kan kowace lita. A cewar wasu majiyoyi dake matatar man
Caleb Mutfwang gwamnan jihar Filato ya sanar da hana kiwon dabbobi da daddare tare da taƙaita yin amfani da baburan hawa a faɗin jihar biyo bayan yawan hare-haren da ake
Gwamnonin da aka zaɓa ƙarkashin jam’iyar PDP sun ce jam’iyar baza ta hade da wasu jam’iyu ba domin tunkarar zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027. Gwamnonin sun bayyana matsayar jam’iyar