Majalisar Dattawan Najeriya a ranar Laraba ta amince da nadin kwamishinonin zabe biyar na Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta kasa INEC. Amincewa da nadin kwamishinonin na zuwa ne biyo
Majalisar Dattawan Najeriya a ranar Laraba ta amince da nadin kwamishinonin zabe biyar na Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta kasa INEC. Amincewa da nadin kwamishinonin na zuwa ne biyo
Dakarun rundunar sojan Najeriya dana sojan saman Najeriya sun dakile wani hari da ake zargin mayakan kungiyar ISWAP da kaiwa kan sansanin sojoji dake garin Rann a karamar hukumar Kala-Balge
Yan bindiga sun yi garkuwa da Nelson Adepoyigi wani jigo a jam’iyar APC a karamar hukumar Ose ta jihar Ondo. Adepoyigi wanda ke shugabantar mazabar Ifon a karamar hukumar anyi
Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta ce ta kammala kwashe alhazan jihohin Kogi, Imo, Oyo da kuma Abia. A wata sanarwa da aka fitar ranar Litinin, Fatima Usara mataimakiyar daraktan
Caleb Olubolade tsohon gwamnan mulkin soja na jihar Bayelsa ya mutu yana da shekaru 70. Olubolade wanda ya rike mukamin ministan ayyuka na musamman a lokacin gwamnatin Goodluck Jonathan ya
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar lalata sansanonin yan ta’adda da dama a jihar Borno tare da kubutar da wasu mutane 9 a wani samamame da suka kai. A
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar lalata sansanonin yan ta’adda da dama a jihar Borno tare da kubutar da wasu mutane 9 a wani samamame da suka kai. A
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bada umarnin gaggauta hana sayar da man fetur a gidajen mai a fadin karamar hukumar Bama ciki har da garin Bama da Banki.
Sanatoci uku na jam’iyar PDP daga jihar Kebbi sun amince su fice daga jam’iyarsu ya zuwa APC. Sun yanke hukuncin komawa jam’iyar APC ne bayan wata tattaunawa mai tsawo da
Majalisar wakilai ta tarayya tayi kira ga gwamnatin tarayya da ta samar da tallafin maganin magunguna cutar sankara wato kansa. Majalisar ta kuma yi kira ga gwamnatin tarayyar da ta
Akalla mutane 12 aka kashe a yayin da aka yi awon gaba da wasu da ba a san yawansu ba a wasu jerin hare-hare na ramuwar gayya da wasu yan
Yan majalisar wakilai ta tarayya guda 6 ne suka sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Har ila yau wasu yan majalisar biyu sun tsallaka jam’iyar PDP daga jam’iyar
Ofishin shiyar Kaduna na hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati sun kama, Mohammed Kabir Saad wani mai yin bidiyo a kafafen soshiyal midiya inda ake
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta ce ta kaddamar da bincike kan mutuwar wasu yara 5 a cikin wata mata da aka ajiye ba amfani da ita. Lamarin ya faru
Usman Bugaje tsohon dan majalisar wakilai ta tarayya ya ce gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ta kasa magance ko daya daga matsalolin da ta gada. Bugaje ya bayyana haka
Dakataccen gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara ya dawo birnin Fatakwal a ranar Juma’a bayan hutun mako biyu da yayi a kasashen waje. Fubara ya sauka a filin jirgin saman kasa
Mayakan kungiyar yan ta’adda ta ISWAP sun kai farmaki garin Buni Gari dake karamar hukumar Gujba ta jihar Yobe da tsakar daren ranar Juma’a. Harin na zuwa ne kwanaki biyu
Ademola Adeleke gwamnan jihar Osun ya yi watsi da batun dake cewa akwai yiyuwar ya fice daga jam’iyar PDP. Gwamnan ya ayyana biyayyarsa ga jam’iyar PDP a lokacin wani taro
Shanu kusan 18 ne suka mutu bayan da ake zargin sun yi kiwo a wata gona da aka yiwa feshin magani a garin Vwei dake karamar hukumar Riyom ta jihar
Hon. Dennis Agbo, mamba a majalisar wakilai ta tarayya dake wakiltar mazabar Igbo-Eze North/Udenu ta jihar Enugu ya fice daga jam’iyar Labour Party inda ya koma jam’iyar PDP. Agbo wanda