Mutane 7 ne suka mutu ciki har da wani matukin jirgin kwale-kwale inda suka nutse a ruwa bayan da jirgin da suke ciki ya kife a jihar Sokoto a ranar
Mutane 7 ne suka mutu ciki har da wani matukin jirgin kwale-kwale inda suka nutse a ruwa bayan da jirgin da suke ciki ya kife a jihar Sokoto a ranar
Mutane 7 ne suka mutu ciki har da wani matukin jirgin kwale-kwale inda suka nutse a ruwa bayan da jirgin da suke ciki ya kife a jihar Sokoto a ranar
Sanata da ya wakilci al’ummar mazabar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa ta 8 ya shawarci yan arewa da su goyi bayan yankin kudu maso yamma a 2027 domin su
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a 6 ga watan Yuni da kuma ranar Litinin 9 ga watan Yuni a matsayin ranakun hutun bikin Babbar Salah. Olabunmi Tunji-Ojo ministan harkokin cikin
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta kama wasu mutane 6 da ake zargi da aikata safara da kuma rarraba miyagun kwayoyi. A wata sanarwa ranar Asabar Mai dauke da sahannun,
Muhammad Abdullahi tsohon ministan muhalli a lokacin gwamnatin tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar APC. Karkashin gwamnatin Buhari da farko an nada Abdullah karamin ministan
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya share gwamnan Lagos Babajide Sanwo-Olu a ranar Asabar a wurin bikin kaddamar da aikin titin Lagos zuwa Calabar a jihar. Kaddamar da mason farko
Kwamitin harkokin kasashen waje na majalisar dattawa a ranar Asabar ya ziyarci kasar Saudiya domin duba tsarin walwalar da aka shirya alhazan Najeriya da za su yi aikin hajjin shekarar
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC ta sanar da ranakun da ta shirya za ta gudanar da zabukan gwamna a jihohin Ekiti da Osun a cikin watan Yuni
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabas sun kashe yan ta’adda akalla 60 a wani kazamin gumurzu da suka yi a yankin
Kotun daukaka kara dake Abuja ta tabbatar da hukuncin da kotun sauraren karar zaben gwamnan jihar Edo ta yanke da ya tabbatar da zaben, Monday Okphebolo na jam’iyar APC a
Bankin Raya Kasashen Afrika AFDB ya zabi, Sidi Ould Tah dan kasar Mauritania a matsayin sabon shugaban bankin. An zabi Tah ranar Alhamis a wurin taron bankin na shekara-shekara da
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce jami’anta sun kama mutane 41 da ake zargin suna da hannu a kisan, Baba Ali DPO din yan sanda na karamar hukumar Rano
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Niger(NSEMA) ta ce mutane 25 suka mutu a yayin da sama da 10 suka bace biyo bayan ambaliyar ruwan da ta faru a garuruwan
Okolie Lawrence da Akingbaso Olarenwaju yan majalisar wakilai biyu sun canza sheka ya zuwa jam’iyar APC. Tajuddeen Abbas shugaban majalisar shi ne ya sanar da sauya shekar ta su cikin
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Lagos inda zai halarci bikin cika shekara 50 na Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma wato ECOWAS. Jirgin shugaban kasar ya
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Lagos inda zai halarci bikin cika shekara 50 na Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma wato ECOWAS. Jirgin shugaban kasar ya
Hukumar FRSC dake kiyaye afkuwar hatsura akan titunan Najeriya ta ce fasinjoji 19 suka mutu a wani hatsarin mota akan hanyar Lokoja zuwa Obajana a jihar Kogi. Olusegun Ogungbemide mai
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya ce babu wata karamar hukuma a jihar Borno da za a bari ta fada karkashin ikon yan ta’adda. Zulum ya fadi haka ne
Mutum daya aka bada rahoton ya jikkata a wata fashewar wani abu da tsakar ranar Litinin a wurin hawa motar haya dake kan babbar hanyar Mararaba zuwa Nyanya a birnin