Majalisar dokokin jihar Taraba a ranar Alhamis ta yi watsi da rade-radin da ake cewa tana kokarin maye gurbin mataimakin gwamnan jihar, Aminu Alkali wanda yake kwance bashi da lafiya
Majalisar dokokin jihar Taraba a ranar Alhamis ta yi watsi da rade-radin da ake cewa tana kokarin maye gurbin mataimakin gwamnan jihar, Aminu Alkali wanda yake kwance bashi da lafiya
Shugaban jam’iyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya sauka daga kan mukaminsa na shugabancin jam’iyar. Ganduje wanda ya yi mulkin jihar Kano daga shekarar 2015 ya zuwa 2023 ya
Rundunar yan sandan jihar Ondo ta ce jami’anta sun kama wani basaraken gargajiya a mai rike da sarautar Baale a garin Laaagba dake karamar hukumar Ondo east kan zargin yin
Chimaobi Atu, mamba a majalisar wakilai ta tarayya ya sauya sheka daga jam’iyar LP ya zuwa APC. Shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas shi ne ya sanar da sauya shekar AtuÂ
Bassey Asuquo insifectan dansanda ya kashe kansa a garin Sarkin Pawa dake karamar hukumar Munya ta jihar Niger. Zagazola Makama dake wallafa bayanan sha’anin tsaro kan yankin tafkin Chadi ya
Majalisar dattawa ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta gaggauta tura karin dakarun soja zuwa jihar Benue biyo bayan harin da yan bindiga suka kai garin Yelewata dake karamar
Rundunar sojan Najeriya ta ce sojoji 17 aka kashe yayin wani farmaki da su kai domin dakile kutsen da yan bindinga su ka yi shirya yi a garin Bangi dake
Wata motar tanka dake dauke da man fetur lita 45,000 ta yi bindiga a ranar Litinin bayan da tafadi akan titin Iseyin -Oyo a karamar hukumar Iseyin ta jihar Oyo
Mambobin majalisar wakilai ta tarayya guda biyu Peter Akpanke da Paul Nnamchi sun koma jam’iyar APC. Akpanke na wakiltar al’ummomin kananan hukumomin Obanliku/Obudu/Bekwara ta jihar Ribas karkashin jam’iyar PDP. Nnamchi
Gobara ta kone wani gidan biredi dake kallon babban Masallacin Juma’a dake Zuba yankin Gwagwalada a birnin tarayya Abuja. Wani mazaunin yankin, Shuaibu Abdullahi ya fadawa jaridar Daily Trust cewa
Babban Kamfanin Man Fetur na Najeriya, NNPCL ya kara farashin man fetur daga N910 ya zuwa N945 a gidajen mansa dake Abuja. Har ila yau kamfanin ya kuma kara farashin
Matatar mai ta Dangote ta kara farashin kudin man fetur da take samarwa ya zuwa naira N880 kan kowace lita. Karin ya kama N55 ne kan kowace lita idan aka
Usman Ododo, gwamnan jihar Kogi ya ce ba zai taba cin amanar Yahaya Bello ba wanda ya gaji kujerarsa a matsayin gwamnan jihar. Ododo ya fadi haka ne a ranar
Jagororin yan adawa a karkashin inuwar Nigeria National Coalition Group (NNCG) sun fito da zabi All Democratic Alliance(ADA) a matsayin jam’iyar da za su kafa domin kalubalantar jam’iyar APC a
Dakarun sojan Najeriya da suka fito daga Birged ta 7 kuma suke aiki da rundunar Operation Fansan Yamma sun kashe yan fashin daji takwas a jihar Katsina. Yan ta’addar sun
Kungiyar Sanatocin Arewa(NSF) ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta samarwa da sojoji da kuma sauran jami’an tsaro makamai na zamani domin su yi yaki ta’addanci da kuma fadace-fadace a
Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya, NAHCON ta ce dukkanin alhazan Najeriya za su dawo gida nan da ranar 28 ga watan Yuni duk da tsaikon da ake samu a yanzu
Gwamnatin jihar Niger ta ce mutane sama da 700 ne suka yi batan dabo biyo bayan ambaliyar ruwa da aka yi a garin Mokwa hedkwatar karamar hukumar Mokwa ta jihar.
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai A wani tsararren farmaki na hadin gwiwa tsakanin sojan ruwa na sama da kuma na kasa sun kashe mayakan Boko Haram/ISWAP da dama bayan da
A ranar Laraba ne shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya ziyarci mutanen da su ka jikkata a mummunan harin da wasu mutane su ka kai garin Yelewata dake karamar hukumar