Shugaban majalisar dattawa, sanata Godswill Akpabio ya shigar da kara a gaban kotun daukaka kara dake Abuja inda yake kalubalantar umarnin da kotu ta bayar na janye dakatarwar da majalisar
Shugaban majalisar dattawa, sanata Godswill Akpabio ya shigar da kara a gaban kotun daukaka kara dake Abuja inda yake kalubalantar umarnin da kotu ta bayar na janye dakatarwar da majalisar
Mataimakin shugaban kasa,Kashim Shettima ya kai wa iyalan marigayi Muhammad Buhari ziyarar ta’aziya a gidan da su ke zaune a birnin London. Shettima ya kuma gana da Mammman Daura dan
Tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari ya rasu a birnin London bayan da ya shafe kwanaki yana jinya. Mai magana da yawun tsohon shugaban kasar, Mallam Garba Shehu shi ne ya
Wani jirgin saman kamfanin Air Peace a ranar Lahadi ya kauce ya yi cikin dajiĀ daga kan titin sauka da tashin jiragen sama a lokacin da jirgin ya ke sauka
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan ziyarar aiki da ya kai kasashen Brazil da kuma St. Lucia dake yankin Karebiyan. Jirgin shugaban kasar ya sauka a
Akalla yan bijilante 70 ne aka kashe a wani harin kwanton bauna da yan bindiga su ka yi musu a garin Bunyun dake karamar hukumar Kanam ta jihar Plateau. Rahotanni
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta ce jami’anta sun kama wani mutum mai shekaru 25 da nonon wata mata da aka cire a yankin Awada dake jihar. A wata sanarwa
Adamu Maina Waziri, tsohon ministan yan sanda ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar PDP. Waziri wanda na daya daga cikin wadanda aka kafa jam’iyar PDP da su kuma mamba ne
Dakarun rundunar sojan Najeriya Operation Whirl Stroke(OPWS)Ā da sauran jami’an tsaro dake aikin samar da tsaro a jihar Benue sun samu nasarar kama wasu mutane biyu dake dauke da bindiga
Rundunar yan sandan jihar Gombe ta ce jami’anta sun kama wani mutum da ake zargi da mallakar jabun dalar Amurka $1000. A wata sanarwa ranar Laraba, Buhari Abdullahi mai magana
Yan majalisar wakilai ta tarayya 6 ne na jam’iyar PDP da su ka fito daga jihar Akwa Ibom su ka sauya sheka ya zuwa jam’iyar APC. Yan majalisar su ne
Wani ginin bene mai hawa uku dake kan layina Adeniyi a Lagos Island ya ruguzo. Akalla mutane uku mazauna gidan aka samu damar cetowa aka kuma garzaya da su asibiti
Shugabannin mazabar shugaban jam’iyar APC na jihar Nasarawa, Alhaji Aliyu Bello sun dakatar da shi daga jam’iyar bayan da suka zarge shi da yi mata zagon kasa. Ibrahim Iliyasu, shugaban
Kwamishinan shari’a na jihar Ondo ya tabbatar da shirin da ake yi na binciken musabbabin mutuwar, Rotimi Akeredolu tsohon gwamnan jihar. Akeredolu wanda babban lauya ne mai mukamin SANĀ ya
Wata kotun hukunta laifuka na musamman dake Ikeja a jihar Lagos ta yankewa wani fasto mai suna Ndukwe Ogbu mai shekaru 45 daurin shekaru 25 a gidan yari. Kotun ta
Rundunar yan sandan jihar Benue ta ce jami’anta sun samu nasara ceto wasu fasinjoji 11 da aka yi garkuwa da su yan kwanakin da su ka wuce a karamar hukumar
Gawurtaccen dan bindiga da ake kira da Yellow Danbokkolo ya mutu sakamakon raunukan da ya samu a wata fafatawa da suka yi da jami’an tsaro. Danbokkolo ya shafe tsawon lokaci
Tawagar gwamnatin tarayya ta isa kasar Saudiya domin karbar gawar marigayi, Aminu Dantata gabanin yi masa jana’iza a birnin Madina. A ranar Asabar ne AllahĀ ya yi wa marigayi Aminu
Tawagar gwamnatin tarayya ta isa kasar Saudiya domin karbar gawar marigayi, Aminu Dantata gabanin yi masa jana’iza a birnin Madina. A ranar Asabar ne AllahĀ ya yi wa marigayi Aminu
Akalla mutum guda ya rasa ransa wasu da dama kuma sun jikkata bayan da wata motar tifa dake dauke da yashi ta kwace daga kan titi tayi cikin kasuwar Mile