Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta haramta shigo da taliyar Indomie zuwa Najeriya. A wata zantawa da ta yi da manema labarai a ranar Litinin,
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta haramta shigo da taliyar Indomie zuwa Najeriya. A wata zantawa da ta yi da manema labarai a ranar Litinin,
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa sabbin masarautu hudu da gwamnatinsa ta kafa suna nan daram. Ya bayyana hakan ne a yayin bikin ranar ma’aikata da
Hoto: Freedom Radio Kaduna Labarin da muka samo daga Jihar Kaduna ya nuna cewa direbobi na ta kokarin neman hanyar fita da shiga birnin dalilin rufe Hanya da direbobin manyan
Sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe ‘yan fashin daji uku a wani kwanton ɓauna da suka yi musu a yankunan Anka zuwa Dan Kapani a yankin ƙaramar hukumar Anka a
Hukumar ta ce kamfanin ya gawurta domin har yana fitar da A-kuskura zuwa kasashen Chadi da Kamaru da Jamhuriyyar Nijar. A kwanakin baya ne NDLEA ta yi gargadi kan amfani
Jam’iyyar mai jiran gado a Jihar Kano, wato NNPP, ta yi zargin gwamnatin jihar mai barin gado da yin kafar ungulu ga shirin miƙa mulki a ranar 29 ga watan
An dage kididdigar yawan jama’a ta 2023, wadda aka shirya gudanarwa tun daga ranar 3 zuwa 7 ga Mayu, 2023, kuma gwamnati mai zuwa za ta tsayar da wata sabuwar
Gwamnatin tarayya a ranar Juma’a ta yi kira ga hukumomin da abin ya shafa a kan iyakokin kasar Sudan da su samar da yanayin jin dadin jama’a ga ‘yan kasar
An ayyana ranar Litinin 1 ga watan Mayu a matsayin ranar hutu domin bikin ranar ma’aikata ta bana. Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ne ya bayyana hakan a ranar
Majalisar Tattalin Arziki ta Kasa ta sanar a ranar Alhamis a Abuja cewa ta yanke shawarar cewa ba za a cire tallafin man fetur ba, kamar yadda aka tsara a
Rahotannin da muke samu na nuna cewa gobara ta lalata shaguna sama da 150 a kasuwar ‘Yan Katako da ke Sabon Gari, Zariya a Jihar Kaduna. Gobarar ta tashi ne
Mark Zuckerberg, mamallakin Facebook, ya bayar da sanarwar cewa masu amfani da WhatsApp daga ranar Talata za su iya amfani da akawun ɗinsu na WhatsApp a kan wayoyi har guda
Rahotanni da muke samu na nuna cewa gwamnatin tarayya ta fara ɗebe ɗaliban Najeriya da suka tsangare a Sudan a dalilin yaƙin da ake gwabzawa. Ɗaliban dai sun ɗebi kwanaki
Rahotannin da muke samu sun nuna cewa har yanzu ba a fara ɗebe ƴan Najeriya da ke Sudan ba duk da alkawarin da gwamnati ta yi. In ba a manta
Zaɓaɓɓen Shugaban Najeriya Alhaji Bola Ahmed Tinubu ya samu dawowa gida Najeriya bayan shafe makonni yana hutu a kasar waje. A cikin hutun nasa, ya yi amfani da wannan damar
Kungiyar Matasan Arewa mai suna Arewa Youth Consultative Forum ta yi gargadi game da halin da ƴan Najeriya da ke Sudan ke ciki. Cikin wata takarda da kungiyar ta fitar,
Hukumar yaki da cin hanci a Najeriya EFCC ta ce a yanzu hankalinta zai koma kan waɗanda ke fakewa da gina estet wajen cin kudaden haram. Yayin da yake jawabi
Karamar Hukumar Fagge da ke a Jihar Kano ta yi rashin zaratan matasa har guda biya a mani mummunan hatsarin jirgin ruwa da ya auku. Ha hotunan wasu daga cikinsu:
Ƴan sandan jihar Bauchi sun kama wasu mutane biyu da ake zargin sun kashe wani ɗan acaba mai suna Muhammad Tukur daga garin Kangere a karamar hukumar Bauchi da ke
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta kama wani saurayi da ake zargi da amfani da adda wajen kashe budurwarsa. A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar DSP