Shugaba Bola Tinubu ya amince da karin Naira 10,000 ga ma’aikata na tsawon watanni shida. Hakan ya biyo bayan wani taro da jami’an gwamnatin tarayya suka yi da shugabannin kwadago
Shugaba Bola Tinubu ya amince da karin Naira 10,000 ga ma’aikata na tsawon watanni shida. Hakan ya biyo bayan wani taro da jami’an gwamnatin tarayya suka yi da shugabannin kwadago
BUA Cement Plc ya dauki kwakkwaran mataki na rage farashin siminti, wanda zai fara aiki daga ranar 2 ga Oktoba, 2023, gabanin jadawalin farko. Kamfanin, a kokarin da ya yi
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa ta fara bayar da tallafin Naira 20,000 ga ‘yan mata 45,000 domin tallafa wa ilimin ‘ya’ya mata tare da karfafa gwiwar iyaye su tura
A kalla gidaje 60 da kadarori na miliyoyin naira sun lalace a jihar Nasarawa sakamakon ambaliyar ruwa da ta afku a wasu kananan hukumomi biyu na jihar. Babban Darakta Janar
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da karin albashi na wucin gadi na watanni shida ga wasu ma’aikata a kasar. Shugaban kasar ya sanar da karin ne a jawabinsa na bikin
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Alhaji Mukhtar Ramalan Yero ya fice daga jam’iyyar PDP. Malam Yero ya mika takardar murabus dinsa ga jam’iyyar PDP a yau a wata takarda da ya
Yan sanda a Slovakia sun ci tarar wani mai mota da karensa ke jikin sitiyarin motarsa. Hoton kamara mai sauri, wanda aka buga a dandalin Facebook, ya bayyana, yana nuna
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana hakan ne a wata sanarwa wacce aka fitar bayan wani taron manema labarai da rundunar ta yi a Abuja a ranar Alhamis, inda ta bayyana
Wani wanda ya kammala karatun digiri a jami’ar Ambrose Ali da ke Ekpoma a jihar Edo mai suna Precious Ogbeide ya yi yunkurin kashe kansa bisa zargin jami’ar ta ki
A yau ne kamfanin fasaha na Google yake bikin cika shekaru 25 kafuwa. Sergey Brin da Larry Page suka samar da shi a cikin watan Satumbar 1998. Google ya sake
Jami’ar Tarayya ta Gusau da ke jihar Zamfara ta bayar da sanarwar cewa ya zuwa yanzu an ceto ɗalibai 14 da leburori biyu waɗanda ƴan bindiga suka awon-gaba da su
Wani bidiyo mai abin mamaki da ke nuna wani yaro yana wasa da wani katafaren maciji ya janyo cece-kuce a shafukan sada zumunta. Yaron ya yi mu’amala da macijin ba
Mayakan Boko Haram sun kashe manoma 10 tare da yin garkuwa da wasu da dama a karamar hukumar Mafa da ke jihar Borno. Baya ga wannan harin da aka kai
Wasu miyagu da ba a tantance su waye ba sun kashe wani Bafulatani mai shekaru 70 a gundumar Panyam a karamar hukumar Mangu ta jihar Filato, Adamu Idris Gabdo. Shugaban
Anguwan Tana, al’ummar karamar hukumar Yola ta Arewa, sun shiga tasgaro a ranar Alhamis sakamakon ambaliya daga kogin Kilange da kogin Faro. Mazaunan garin a babban birnin jihar yana kan
An sace wasu daliban jami’ar tarayya ta Gusau da ba a tantance adadinsu ba da sanyin safiyar Juma’a. ‘Yan ta’addan masu yawan gaske sun mamaye al’ummar Sabon-Gida da ke karamar
Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Karasuwa a jihar Yobe sun cafke wasu mutane biyu da ake zargi da kai wa ‘yan bindiga makamai da alburusai. An kama wadanda ake zargin
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta bayar da sanarwar kawo karshen dokar hana fita ta tsawon sa’a 24, da aka sanya a jihar. Mai magana da yawun rundunar, SP
A ranar Laraba ne gwamnatin jihar Kano ta kafa dokar hana fita ta sa’o’i 24 a jihar domin kaucewa tabarbarewar doka da oda biyo bayan korar Gwamna Abba Kabir Yusuf
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan Kano ta kori Gwamna Yusuf, ta bayyana cewa APC ce ta lashe zaben A wani a wani mataki da ya zo da abin mamaki, kotun