Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya, PDP, ta sake ɗage babban taronta na kasa (NEC) zuwa ranar 15 ga Mayu, 2025. Sanarwar hakan na kunshe cikin wata takarda da jam’iyyar ta
Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya, PDP, ta sake ɗage babban taronta na kasa (NEC) zuwa ranar 15 ga Mayu, 2025. Sanarwar hakan na kunshe cikin wata takarda da jam’iyyar ta
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci taron majalisar koli ta jam’iyyar APC a Abuja, wanda shi ne irinsa na farko tun bayan hawansa mulki a watan Mayu 2024. Taron,
Ned Nwoko sanata mai wakiltar mazaɓar arewacin jihar Delta ya sanar da murabus dinsa daga jam’iyar PDP. A wata wasika mai ɗauke da kwanan watan 30 ga Janairu da aka
Gwamnoni da aka zaba ƙarƙashin jam’iyar PDP sun tattaru a Asaba babban birnin jihar Delta domin su tattauna batutuwan dake damun jam’iyar. Gwamnonin da suka yi shigar gargajiya irin ta
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya karyata rahotannin da ke cewa ya sauya sheƙa daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa Peoples Democratic Party (PDP). A wani saƙo da
Sulaiman Abubakar mamba a majalisar wakilai ta tarayya ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas shi ne ya sanar da sauya sheƙar a
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya ce an kawo karshen rikicin cikin gida da ya dabaibaye jami’yar PDP. Mohammed wanda shi ne shugaban ƙungiyar gwamnonin jam’iyar PDP ya bayyana haka
Magoya bayan jam’iyar PDP a jihar Edo sun gudanar da zanga-zanga ranar Lahadi a Benin babban birnin jihar kan yadda ake cigaba da tattara sakamakon zaben gwamnan jihar. Zanga-zangar ta
Shugaban riƙo na jam’iyar PDP,Umar Damagum ya ce jam’iyar bata fara ƙoƙarin haɗewa da wasu jam’iyyu ba. Damagum ya bayyana haka ne lokacin da ya bayyana a cikin shirin “Nigeria
Wata Babbar Kotun Tarayya dake Abuja ta hana jam’iyar PDP dakatar da Umar Damagum daga matsayinsa na shugaban riƙon jam’iyar. Mai Shari’a Peter Lifu shi ne ya bayar da umarnin
Jam’iyar PDP ta bayyana sunan, Amina Arong a matsayin sabuwar shugaban matan jam’iyar ta ƙasa.. Debo Ologunagba mai magana da yawun jam’iyar PDP shi ne ya sanar da naɗin, Arong
Yan bindiga sun kashe, Richard Idowu wani jigo a jam’iyar PDP ta jihar Osun kuma mai neman tsayawa takarar kujerar ɗan majalisar tarayya a karkashin jam’iyar. Richard wanda aka fi
Wata kungiya a cikin jam’iyyar PDP, CPDPL, mai suna Concerned PDP League, ta yi kira ga Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2023 da kada
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya musanta rahotannin da ke cewa gwamnatinsa ta kashe naira miliyan 400 wajen tafiye-tafiyen gida da waje. Gwamnan ya bayyana rahotannin da suka biyo bayan
Gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam’iyar PDP sun ce sun gamsu cewa kotun ƙoli za ta “yi adalci” a shari’o’in zaɓen gwamna da suka samu rashin nasara. Matsayar gwamnonin na
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Nasarawa ta bayyana Rt.Hon Davematics David E Ombugadu na PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Nasarawa da aka gudanar a watan
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Alhaji Mukhtar Ramalan Yero ya fice daga jam’iyyar PDP. Malam Yero ya mika takardar murabus dinsa ga jam’iyyar PDP a yau a wata takarda da ya
Kwamitin amintattu na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ta dakatar da dan takararta a zaben shugaban kasa da aka yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, Sanata Rabi’u Musa
A ranar Larabar ne jam’iyyar adawa ta PDP ta caccaki gwamnatin tarayya a karkashin jam’iyyar APC kan karin farashin man fetur da aka fi sani da man fetur daga N534
Gwamnonin jam’iyar PDP za su gudanar da wata ganawa ranar Talata domin tattauna halin da al’amura ke gudana a Najeriya. A cikin wata sanarwa ranar Litinin dake sanar da taron,