Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa ya riga ya yanke shawarar wanda zai goya masa baya a zaben shugaban kasa na 2027. A hirar da aka
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa ya riga ya yanke shawarar wanda zai goya masa baya a zaben shugaban kasa na 2027. A hirar da aka
Mark Esset dan majalisar wakilai ta tarayya daga jihar, Akwa Ibom ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC mai mulki. Mataimakin shugaban majalisar, Benjamin Kalu shi ne ya
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP). A cikin wata sanarwa da ya fitar mai dauke da kwanan watan 14
Adamu Maina Waziri, tsohon ministan yan sanda ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar PDP. Waziri wanda na daya daga cikin wadanda aka kafa jam’iyar PDP da su kuma mamba ne
Mambobin majalisar wakilai ta tarayya guda biyu Peter Akpanke da Paul Nnamchi sun koma jam’iyar APC. Akpanke na wakiltar al’ummomin kananan hukumomin Obanliku/Obudu/Bekwara ta jihar Ribas karkashin jam’iyar PDP. Nnamchi
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya halarci taron tunawa da cika shekaru 70 da haihuwa na tsohon gwamnan Jihar Bauchi kuma tsohon shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Alhaji Ahmadu
Kotun daukaka kara dake Abuja ta tabbatar da hukuncin da kotun sauraren karar zaben gwamnan jihar Edo ta yanke da ya tabbatar da zaben, Monday Okphebolo na jam’iyar APC a
Okolie Lawrence da Akingbaso Olarenwaju yan majalisar wakilai biyu sun canza sheka ya zuwa jam’iyar APC. Tajuddeen Abbas shugaban majalisar shi ne ya sanar da sauya shekar ta su cikin
Hukumar Birnin Tarayya Abuja FCTA ta rufe ginin sakatariyar jam’iyar PDP dake Abuja kan zargin da ake yiwa jam’iyar na gaza biyan harajin kudin kasa. Ginin dake unguwar Wuse Zone
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya bayyana cewa hadakar jam’iyyun adawa da ke kokarin kifar da gwamnatin APC mai ci ba za ta fuskanci barazana ba ko da
Sanatoci uku na jam’iyar PDP daga jihar Kebbi sun amince su fice daga jam’iyarsu ya zuwa APC. Sun yanke hukuncin komawa jam’iyar APC ne bayan wata tattaunawa mai tsawo da
Yan majalisar wakilai ta tarayya guda 6 ne suka sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Har ila yau wasu yan majalisar biyu sun tsallaka jam’iyar PDP daga jam’iyar
Kwamitin zartarwa na jam’iyar PDP ya gudanar da wani taron gaggawa a hedkwatar jam’iyar dake Abuja. Taron na zuwa ne bayan da a yan kwanakin nan wasu jiga-jigan yan siyasa
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa wasu gwamnonin jam’iyyun adawa na shirin sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC kafin zaɓen 2027. Ganduje ya bayyana hakan ne
Akalla mambobi 216 na jam’iyyun PDP da NNPP sun sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC a karamar hukumar Gagarawa da ke jihar Jigawa. An karɓi sabbin mambobin ne a hukumance yayin
Jam’iyyar PDP reshen jihar Zamfara ta musanta rade-radin da ke yawo cewa Gwamna Dauda Lawal ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC. Shugaban PDP na jihar, Jamil Jibo Magayaki, ya bayyana
Gwamnonin da aka zaɓa ƙarkashin jam’iyar PDP sun ce jam’iyar baza ta hade da wasu jam’iyu ba domin tunkarar zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027. Gwamnonin sun bayyana matsayar jam’iyar
Sulaiman Nazif Gamawa tsohon mataimakin shugaban jam’iyar PDP na ƙasa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar PDP. Nazif wanda tsohon sanata ne da ya wakilci al’ummar mazabar arewacin Bauchi ya
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa har yanzu bai yanke shawara ba kan ko zai tsaya takarar shugabancin kasa a shekarar 2027. Atiku, wanda ya tsaya takara
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya fice daga jam’iyyar APC mai mulki kuma ya koma jam’iyyar SDP. Bayanai sun nuna cewa ya riga ya mika takardar murabus dinsa