Tsagin jam’iyyar PDP karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki ya ayyana tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan, a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a babban zaɓen shekarar 2027. Jam’iyyar
Tsagin jam’iyyar PDP karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki ya ayyana tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan, a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a babban zaɓen shekarar 2027. Jam’iyyar
Jam’iyar PDP ƙarƙashin jagorancin, Kabiru Tanimu Turaki ta ce ta ƙulla ƙawance da jam’iyar APM. Da yake magana da jaridar The Cable a ranar Laraba, Ini Ememobong mai magana da
Sanata mai wakiltar mazaɓar, Bauchi ta tsakiya, Abdul Ahmad Ningi ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar PDP. Ningi ya bayyana haka a cikin wata wasikar yin murabus daga jam’iyar da
Shugaban kwamitin amintattu na jam’iyar adawa ta PDP, Adolphus Wabara ya yi kira ga hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa, INEC da ta amince da shugabannin riko na jam’iyar
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed, ya fice daga jam’iyyar PDP tare da komawa jam’iyyar APM, bayan shawarwari da suka dauki makonni. Ya sanar da matakin ne a ranar Asabar
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Mohammed Hayatu-Deen, ya fice daga jam’iyyar tare da komawa African Democratic Congress (ADC), inda ya ce dalilinsa shi ne
Jam’iyyar PDP a jihar Bauchi ta bukaci gwamnan jihar, Bala Mohammed, da ya ci gaba da kasancewa a jam’iyyar duk da rade-radin da ake yi kan yiwuwar ficewarsa. Sakataren yaɗa
Shugaban majalisar dokokin jihar Zamfara, Bilyaminu Moriki ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Moriki ya koma jam’iyar APC tare da wasu mambobin majalisar su 12. Shugaban majalisar
Wasu da ake zargin yan bangar siyasa ne sun kai wa jigon jam’iyar PDP, Cif Bemgba Iortyom farmaki inda su ka cinnawa motarsa wuta a Makurdi babban birnin jihar Benue.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP). Tambuwal, wanda ke wakiltar mazabar Sokoto ta Kudu a majalisar dattawa, ya bayyana hakan
Ipalibo Banigo sanata dake wakiltar mazabar yammacin jihar Ribas ta sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Shugaban majalisar dattawa, Godswil Akpabio shi ne ya sanar da haka a
Kwamishinoni 22 da kuma masu bawa gwamna shawara ne suka sanar da komawa jam’iyar APC kasa da sa’o’i 24 bayan da gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri ya sanar da ficewa
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi zargin cewa jam’iyar APC mai mulki na shirin yin amfani da ɓangaren shari’a wajen yiwa jam’iyyar ADC zagon ƙasa. Ya kuma shawarci
Yayin da ake ci gaba da jin labarin sauya sheƙar wasu gwamnonin jihohi zuwa jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad, ya bayyana cewa yana nan
Samuel Anyanwu sakataren tsagin jam’iyar PDP dake biyayya ga ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce za a sake buɗe ginin sakatariyar jam’iyar a ranar Litinin. Anyanwu ya bayyana
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta yi Allah wadai da kisan kimanin mutane 170 da aka yi a Jihar Kwara, inda ta ce harin ya nuna gazawar tsaro a karkashin
Babbar kotun tarayya dake Ibadan babban birnin jihar Oyo ta soke babban taron jam’iyyar PDP da aka yi ranar 15 ga watan Nuwamba a jihar inda aka zaɓi sababbin shugabannin
Shugaban zartarwa na Karamar Hukumar Lau a Jihar Taraba, Peter Julius Vau, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki. An
Shugaban zartarwa na Karamar Hukumar Lau a Jihar Taraba, Peter Julius Vau, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki. An
Shugaban zartarwa na Karamar Hukumar Lau a Jihar Taraba, Peter Julius Vau, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki. An