Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da kudirin dokar da zai samar da hukumar da za ta kula da da mutane masu buƙata ta musamman. Dan majalisar jihar, Shu’aibu Haruna
Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da kudirin dokar da zai samar da hukumar da za ta kula da da mutane masu buƙata ta musamman. Dan majalisar jihar, Shu’aibu Haruna
Wani direban mota mai shekaru 21 daga jihar Gombe, Suleiman Rabiu, ya yi tattakin sama da kilomita 700 domin nuna yabonsa ga Hafsan Hafsoshin Tsaro, Janar Christopher Musa, saboda halaye
Jami’an ƴan sanda na rundunar ƴan sandan jihar Gombe sun kama wasu mutane biyu da ake zargi da yiwa wata yarinya ƴar shekara 13 fyaɗe a wata gona dake garin
Akalla mutane 31 ne rundunar ‘yan sandan jihar Gombe ta kama a yayin da take gudanar da samame kan maboyar masu safarar ƙwayoyi. Da yake bayyana hakan a ranar Alhamis,
Hukumar kula da tituna ta tarayya (FERMA) ta ce ta gyara sama da kilomita 102 na hanyoyin da suka samu matsala a fadin jihohi uku na arewa maso gabas na
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya ya bayyana cewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da kuma gwamnonin fadin kasarnan na cigaba da kokari matuka wajen fitar da yan Najeriya daga
Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja ta tabbatar da zaɓen Muhammadu Inuwa Yahaya a matsayin gwamnan jihar Gombe. Kotun mai alkalai uku dukkansu sun amince cewa jam’iyar PDP da
Wasu manoma a jihar Gombe na daukar matakan da ba a saba gani ba na kare amfanin gonakinsu sakamakon karuwar satar amfanin gona. Yayin da wasu manoman ke kwana a
Kamfanin Rarraba Hasken Wutar Lantarki na Jos(JED) ya ce al’ummar jihohin Bauchi, Plateau da kuma Gombe za su fuskanci daukewar wutar lantarki daga ranar 28 ga watan Agusta ya zuwa
Wasu da ake zargin yan fashi da makami ne sun kashe wani malamin addinin musulunci, Ibrahim Albani a gidansa dake Gobona a unguwar Tabra a jihar Gombe. Da yake tabbatar
Akalla gidaje 100 ne suka lalace sannan mutane 500 sun rasa matsuguni bayan ruwan sama na ranar Juma’a a jihar Gombe. Lamarin wanda ya faru a unguwar Dogon Ruwa da
Rundunar yan sandan jihar Gombe ta kwato wasu shanu hudu da ake zargin an sace su ne daga wasu gidajen mazauna a jihar ana gab da bikin Babbar Sallah. Mai
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe a ranar Juma’a ta ce ta kashe wani da ake zargin dan fashi da makami ne a wata fafatawa, yayin da aka kama wasu uku,
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya ya kaddamar da fara sayarwa tare da raba takin zamani. Da yake magana a ranar Litinin a wurin kaddamarwar a karamar hukumar Akko, Yahaya
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya zama sabon shugaban kungiyar gwamnonin Arewa, a ranar Talata. Yahaya wanda aka zaba a matsayin gwamnan jihar a shekarar 2019, ya sake lashe zabensa
Jam’iyar APC reshen jihar Gombe to kori sanata mai ci da kuma ɗan majalisar wakilai ta tarayya kan zargin cin amanar jam’iyya a lokacin zaɓukan 2023. Hakan na zuwa ne
Jam’iyar APC reshen jihar Gombe to kori sanata mai ci da kuma ɗan majalisar wakilai ta tarayya kan zargin cin amanar jam’iyya a lokacin zaɓukan 2023. Hakan na zuwa ne
The Gombe State command of the National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) intercepted 338kg of psychotropic substance in the state. Mrs Ekaete Egwunwoke, NDLEA commander, Gombe State, disclosed this in
Wasu mutane da da ake zargin yan bangar siyasa ne sun kona ofishin yakin neman zaben, Mohammed Jibrin Barde dantakarar gwamnan jihar Gombe a karkashin jam’iyar PDP. Ofishin dake kusa
The Gombe State Command of the Nigerian Police on Wednesday vowed to deal with anyone or group of individuals that intend to cause a breakdown of law and order in