Masu garkuwa da mutane sun sako mai shari’a Bunza
Masu garkuwa da mutane sun sako, Faruk Bunza alkalin babbar kotun jihar Kebbi da su ka yi garkuwa da shi.
A ranar 26 ga watan Yuli ne aka yi garkuwa da mai shari'a Bunza a gidansa dake kan titin Zogirma a karamar hukumar Bunza ta jihar.
An yi garkuwa da shi...

Sanata Rufa’i Hanga ya fice daga jam’iyar NDC
Sanata Rufai Sani Hanga dake wakiltar mazabar Kano ta tsakiya a majalisar dattawa ya sanar da ficewarsa daga jam'iyar adawa ta NDC.
Hanga wanda shi ne sanata É—aya tilo na jam'iyar NDC daga arewacin Najeriya ya sanar da ficewarsa daga jam'iyar a wata wasika mai É—auke da kwanan watan 3...
NSCDC Ta Kama Matashi Kan Yunkurin Satar Adaidaita Sahu A Kano
Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Kasa (NSCDC) ta kama wani matashi mai suna Nasiru Sulaiman, mai shekara 27, bisa zargin yunkurin satar babur mai kafa uku (Adaidaita Sahu) a kan titin IBB da ke Kano.A cewar hukumar, ana zargin Nasiru, dan karamar hukumar Babura ta Jihar Jigawa,...




