APC ta fitar da sunayen Æ´an takarar a jihar Katsina
Masu ruwa da tsaki na jam'iyar APC a jihar Katsina sun fitar da jerin sunayen mutanen da za su yi wa jam'iyar takara a zaɓen shekarar 2027 bayan zaman sulhu da aka gudanar.
Jerin sunayen Æ´an takarar da aka fitar ya kunshi sababbin fuska da kuma yan siyasa dake neman...

Tinubu ya bada tallafin naira biliyan 2 ga wanda rikicin Jos...
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince a fitar da kudi naira biliyan 2 domin tallafawa mutanen da harin ranar 29 ga watan Maris ya shafa a Anguwar Rukuba dake jihar Filato.
Akalla mutane 28 ne suka mutu bayan da wasu yan bindiga suka bude wuta a wata mashaya dake...
Tinubu: Mun Fitar Da Miliyoyin ’Yan Najeriya Daga Talauci
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa shirye-shiryen tallafin rayuwa da gwamnatinsa ta aiwatar sun taimaka wajen fitar da miliyoyin ’yan Najeriya daga kangin talauci.Tinubu, wanda Sakataren Gwamnatin Tarayya, Sanata George Akume ya wakilta a bikin Ranar Ma’aikata ta 2026 da aka gudanar a Dandalin Eagles Square da...




