Yan sanda sun kuɓutar da mutane 5 da aka yi garkuwa...
Jami'an yan sanda daga rundunar yan sandan jihar Ogun da ta jihar Lagos sun samu nasarar ceto da wasu mutane biyar da aka yi garkuwa da su su ka kuma kashe masu garkuwar su huÉ—u a wani farmakin hadin gwiwa da su kai dazukan dake kan iyakokin jihohin biyu.
Farmakin...

An harbe shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta MACBAN a jihar Benue
Shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetti Allah Cattle Breeders Assembly of Nigeria(MACBAN) a jihar Benue, Ardo Risku Muhammad ya rasu.
An kashe Muhammad ne tare da wani makusancinsa da ake kira Yakubu Isa a wani harin kwantok ɓauna da aka kai musu a Okwudu dake ƙaramar hukumar Otukpo ta jihar...
Tinubu Ya Amince Da Tura Masu Tsaron Daji 1000 Da Tawagar...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da ɗaukar sabbin masu gadin daji dubu ɗaya a jihar Oyo, tare da kafa wata tawagar ceto ta musamman domin ƙarfafa tsaro a yankin, bayan garkuwa da ɗalibai da malamai a ranar goma sha biyar ga watan Mayu, shekara ta dubu biyu...




