Amnesty International Ta Yi Allah-Wadai Da Harin...

Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnesty International ta yi Allah-wadai...

Top Stories

Hausa

Amnesty International Ta Yi Allah-Wadai Da Harin Da Ya Kashe Mutane...

Muhammadu Sabiu
Hausa

‘Yan Sandan Bauchi Sun Fara Kama Motoci Marasa Rijista Da Masu...

Muhammadu Sabiu
Hausa

Dakarun Najeriya Sun Lalata Maboyar Da Ake Zargin ‘Yan Ta’adda Na...

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

Gwamnatin jihar ta ayyana ranar Talata a matsayin ranar hutun sabuwar...

Gwamnatin jihar Kwara ta ayyana ranar Talata a matsayin ranar hutun sabuwar shekarar musulunci ta 1448 AH. Gwamnatin ta ayyana haka ne biyo bayan ganin watan Muharram da aka yi abun da ya sa ranar Talata ta zamo ranar 1 ga watan Muharram na shekarar 1448 AH. A wata sanarwa da...

Secure North

Arewa

Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci biyu

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma'aikatar harkokin waje. An gudanar da bikin rantsuwar ne fadar shugaban ƙasa dake Abuja inda ta asamu halartar iyalan mutanen da kuma...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Tinubu Ya Amince Da Tura Masu Tsaron Daji 1000 Da Tawagar...

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da ɗaukar sabbin masu gadin daji dubu ɗaya a jihar Oyo, tare da kafa wata tawagar ceto ta musamman domin ƙarfafa tsaro a yankin, bayan garkuwa da ɗalibai da malamai a ranar goma sha biyar ga watan Mayu, shekara ta dubu biyu...

Category

Amnesty International Ta Yi Allah-Wadai Da Harin Da Ya Kashe Mutane...

Muhammadu Sabiu