Tinubu zai sake tsayawa takara tare da Shettima a zaɓen 2027
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya mika fom din takararsa na shugaban kasa a jam'iyar APC inda kuma ya amince ya tsaya takara a karo na biyu tare da mataimakinsa Kashim Shettima a zaɓen shekarar 2027.
Ibrahim Masari mai bawa shugaban ƙasa shawara kan harkokin siyasa ne ya sanar da...

Yan sanda sun ceto ma’aikacin hukumar INEC daga hannun Æ´an bindiga...
Rundunar Æ´an sandan jihar Zamfara ta kubutar da Aliyu Muhammad ma'aikaci a hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC wanda wasu yan bindiga su ka yi garkuwa da shi a karamar hukumar Gummi a a jihar Zamfara. A cewar Zagazola Makama,dake wallafa bayanai kan sha'anin tsaro cewa an...
Gwamnan Bayelsa ya cire wani sarki daga kan kujerarsa saboda rashin...
Gwamnan jihar Bayelsa , Douye Diri ya amince da cire , mai martaba Wilcox Job Seiyefa basaraken gargajiya dake shugabantar al'ummar Swali daga mukaminsa na sarkin Ebeniken kan rashin tsaro da ake samu a masarautarsa.
A cikin watan Mayun shekarar da ta gabata ne gwamnan ya dakatar da basaraken kan...




