Ranar Litinin za a sake bude ginin ofishin jam’iyyar PDP da...
Samuel Anyanwu sakataren tsagin jam'iyar PDP dake biyayya ga ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce za a sake buÉ—e ginin sakatariyar jam'iyar a ranar Litinin.
Anyanwu ya bayyana haka ne bayan taron da hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta yi da jam'iyyun siyasa inda tsagin...

Kotu ta yankewa tsohon shugaban bankin NEXIM daurin shekaru 490 a...
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ya yankewa Robert Orya tsohon manajan daraktan Bankin NEXIM na Shiga da kuma Fitar da Kayayyaki na Najeriya daurin shekaru 490 a gidan yari.
Kotun ta daure shi ne a bayan da ta same shi da laifin almundahanar kudade da yawansu ya kai naira biliyan...
Likotoci sun dakatar da shiga yajin aiki a ranar Litinin
Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu.
Kungiyar ta sanar da janye batun shiga yajin aikin ne a cikin wata sanarwa da sakataren kungiyar Shuaibu Ibrahim ya fitar a ranar Lahadi.
Tun da farko...




