Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci biyu

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar...

Top Stories

Arewa

Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci biyu

Sulaiman Saad
Hausa

Gwamnatin Oyo ta rushe gidan da aka ɓoye waɗanda aka yi...

Sulaiman Saad
Hausa

Ndume: Allah Da Mutanena Ne Suka Ba Ni Tikitin APC, Ba...

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci biyu

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma'aikatar harkokin waje. An gudanar da bikin rantsuwar ne fadar shugaban ƙasa dake Abuja inda ta asamu halartar iyalan mutanen da kuma...

Secure North

Arewa

Sojoji sun ceto mata da yara  360 da aka ɗauke daga...

Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta na rundunar Operation HaÉ—in Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabas  tare da haÉ—in gwiwar dakarun tsaron na musamman sun samu nasarar ceto mutane 360 yawancinsu mata da Æ™ananan yara da Æ´an ta'adda suka yi garkuwa da su daga...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Tinubu Ya Amince Da Tura Masu Tsaron Daji 1000 Da Tawagar...

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da ɗaukar sabbin masu gadin daji dubu ɗaya a jihar Oyo, tare da kafa wata tawagar ceto ta musamman domin ƙarfafa tsaro a yankin, bayan garkuwa da ɗalibai da malamai a ranar goma sha biyar ga watan Mayu, shekara ta dubu biyu...

Category

Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci biyu

Sulaiman Saad