Sanata Goje ya bi sawun Pantami inda ya yi watsi da...
Sanata Danjuma Goje dake wakiltar mazaɓar tsakiyar jihar Gombe ya yi watsi da matakin maslaha da aka bi wajen fitar da ɗantakara da jam'iyar APC ta yi a Gombe
A ranar Lahadi ne dai masu ruwa da tsaki na jam'iyar ta APC ƙarƙashin jagorancin gwamnan jihar, Muhammad Inuwa Yahaya su...

APC ta fitar da sunayen Æ´an takarar a jihar Katsina
Masu ruwa da tsaki na jam'iyar APC a jihar Katsina sun fitar da jerin sunayen mutanen da za su yi wa jam'iyar takara a zaɓen shekarar 2027 bayan zaman sulhu da aka gudanar.
Jerin sunayen Æ´an takarar da aka fitar ya kunshi sababbin fuska da kuma yan siyasa dake neman...
Tinubu: Mun Fitar Da Miliyoyin ’Yan Najeriya Daga Talauci
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa shirye-shiryen tallafin rayuwa da gwamnatinsa ta aiwatar sun taimaka wajen fitar da miliyoyin ’yan Najeriya daga kangin talauci.Tinubu, wanda Sakataren Gwamnatin Tarayya, Sanata George Akume ya wakilta a bikin Ranar Ma’aikata ta 2026 da aka gudanar a Dandalin Eagles Square da...




