Yan bindiga sun kashe mutane sama da 20 a Sokoto
Yan bindiga sun sake kai hari kan al'ummar kauyen Dan Gulbi dake karamar hukumar Tureta ta jihar Sokoto ƙasa da kwanaki biyu bayan kai makamancin irin harin da ya jawo asarar rayukan mutane 17 ciki har da wasu baƙi da su ka kai ziyarar Sallah garin.
Mazauna garin sun bayyana...

EFCC ta mika Saleh Mamman gidan gyaran hali na Kuje
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta mika tsohon ministan wutar lantarki, Engr Saleh Mamman gidan gyaran hali na Kuje dake Abuja.
Alkalin babban kotun tarayya dake Abuja mai shari'a, James Omotosho ne a ranar Talata ya umarci hukumar ta miƙa Mamman ya zuwa gidan...
Tinubu Ya Amince Da Tura Masu Tsaron Daji 1000 Da Tawagar...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da ɗaukar sabbin masu gadin daji dubu ɗaya a jihar Oyo, tare da kafa wata tawagar ceto ta musamman domin ƙarfafa tsaro a yankin, bayan garkuwa da ɗalibai da malamai a ranar goma sha biyar ga watan Mayu, shekara ta dubu biyu...




