Shugaban APC na cigaba da zawarcin manyan Æ´an adawa daga Kano
Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda na cigaba da tattaunawa da yan jam'iyar adawa da suka fito daga Kano a ƙoƙarin da jam'iyar take na lashe zaɓen shekarar 2027.
Tsohon sanata Kabiru Ibrahim Gaya na daga cikin mutum na bayan-bayan nan da shugaban ya ziyarta a gidansa dake...

Ministan tsaro ya musalta rahoton yin murabus
Ministan tsaron Najeriya, Christopher Musa ya yi watsi da rahoton dake ikirarin cewa ya yi niyar yin murabus daga kan kujerarsa.
Da yake magana da yan jaridar dake fadar shugaban ƙasa a ranar Talata a Abuja ministan ya bayyana rahoton a matsayin karya tsagoranta kuma ya ci alwashin ɗaukar matakin...
Gwamnan Bayelsa ya cire wani sarki daga kan kujerarsa saboda rashin...
Gwamnan jihar Bayelsa , Douye Diri ya amince da cire , mai martaba Wilcox Job Seiyefa basaraken gargajiya dake shugabantar al'ummar Swali daga mukaminsa na sarkin Ebeniken kan rashin tsaro da ake samu a masarautarsa.
A cikin watan Mayun shekarar da ta gabata ne gwamnan ya dakatar da basaraken kan...



