Sojoji sun kashe mayaƙan ISWAP 15 a wani hari ta sama
Aƙalla mutane 15 ne da ake zarginsu da kasancewa mayaƙan ƙungiyar ISWAP ne aka kashe a wani harin jirgin sama marar matuki a karamar hukumar Marte ta jihar Borno.
A cewar kafar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha'anin tsaro a yankin tafkin Chadi dama Najeriya baki É—aya an kai...

Sojoji sun kashe mayaƙan ISWAP 15 a wani hari ta sama
Aƙalla mutane 15 ne da ake zarginsu da kasancewa mayaƙan ƙungiyar ISWAP ne aka kashe a wani harin jirgin sama marar matuki a karamar hukumar Marte ta jihar Borno.
A cewar kafar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha'anin tsaro a yankin tafkin Chadi dama Najeriya baki É—aya an kai...
Gwamnan Bayelsa ya cire wani sarki daga kan kujerarsa saboda rashin...
Gwamnan jihar Bayelsa , Douye Diri ya amince da cire , mai martaba Wilcox Job Seiyefa basaraken gargajiya dake shugabantar al'ummar Swali daga mukaminsa na sarkin Ebeniken kan rashin tsaro da ake samu a masarautarsa.
A cikin watan Mayun shekarar da ta gabata ne gwamnan ya dakatar da basaraken kan...


