A ranar Asabar, an ruwaito cewa wasu ’yan fashi sun kashe CSP Muhammad Sani Kabir, Shugaban ‘Yan Sanda na Rimi, yayin wani aikin kama masu satar shanu a Jihar Katsina,
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
A ranar Asabar, an ruwaito cewa wasu ’yan fashi sun kashe CSP Muhammad Sani Kabir, Shugaban ‘Yan Sanda na Rimi, yayin wani aikin kama masu satar shanu a Jihar Katsina,
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi zargin cewa jam’iyar APC mai mulki na shirin yin amfani da ɓangaren shari’a wajen yiwa jam’iyyar ADC zagon ƙasa. Ya kuma shawarci
Shugaban kasa Bola Ahmad zai kai ziyarar aiki ta kwana guda jihar Kebbi a ranar Asabar. A wata sanarwa ranar Juma’a mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ya
Hukumar Federal Road Safety Corps (FRSC) ta ɗauki matakin ladabtarwa mai tsauri inda ta sallami jami’ai 43 daga aiki sakamakon laifukan rashin biyayya da ɗabi’a maras kyau da suka aikata
Gwamnan Jihar Sokoto State, Ahmed Aliyu, ya bayar da umarnin a fara biyan ma’aikatan jihar albashin watan Fabrairu nan take, sakamakon ƙaratowar watan azumin Ramadana. Sanarwar da ke ɗauke da
’Yan Najeriya na ci gaba da nuna rashin jin dadinsu bayan da wasu ’yan majalisar dokokin Amurka suka ayyana sunan jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, cikin jerin mutanen
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta kama wasu matasa uku da aka zargi da cin zarafin takardar kuɗin naira. Jami’an hukumar da suka fito
Yayin da ake ci gaba da jin labarin sauya sheƙar wasu gwamnonin jihohi zuwa jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad, ya bayyana cewa yana nan
Ministan kuɗi da tsare-tsaren tattalin arziki, Wale Edun ya ce gwamnatin tarayya ta shirya fara sayar da kadarorin gwamnati ga ƴan kasuwa masu zuba jari a a shekarar 2026. A
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya naɗa, Ismail Abba Yusuf a matsayin shugaban Hukumar Aikin Hajji ta Kasa NAHCON. An sanar da naɗin nasa ne a wata sanarwa da aka
Jami’an tsaro a Jihar Adamawa sun kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a sace wani dattijo a ƙaramar hukumar Fufore, ciki har da ɗansa na jini. Kakakin
Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Najeriya (NPA) ta bayyana cewa akalla jiragen ruwa 28 ne ake sa ran za su iso tashoshin jiragen ruwa na Apapa, Tin-Can Island
Kasar Amurka na shirin girke sojoji 200 a Najeriya nan da yan makonni masu zuwa kamar yadda jaridar Wall Street Journal ta rawaito. Wata majiya dake gwamnatin Amurka ta fadawa
Yan bindiga sun kashe, Mallam Lawali Musa wani ma’aikacin lafiya a wani hari da suka kai da daddare a garin Moriki dake karamar hukumar Zurmi ta jihar Zamfara ranar Talata.
Peter ObiTsohon gwamnan jihar Anambra kuma mutumin da ya yiwa jam’iyyar LP takarar shugaban kasa a zaɓen 2023 ya kai ziyarar jaje Kasuwar Dinga dake Kano biyo bayan gobarar da
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya isa gidan tsohon shugaban kasa ,Janar Ibrahim Badamasi Babangida dake Minna a ranar Talata. Atiku ya isa gidan Babangida mintoci kaɗan bayan
Mohammad Muhammad, jami’in ‘yan sanda a rundunar jihar Borno, ya mayar da Naira miliyan 2.6 da aka tura masa ba da niyya ba a asusunsa na banki. Nahum Daso, mai
Hukumar samar da wutar lantarki a karkara REA ta raba injinan ban ruwan rani dake aiki da hasken rana ga manoma a jihar Kano. Umar Abdullahi Ganduje daraktan fasaha a
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada ƙudirin gwamnatinsa na nemo hanyoyin da za su kawo ƙarshen ta’addanci da ayyukan ’yan bindiga a ƙasar nan. Tinubu ya bayyana hakan
Akalla mutane 30 ne suka rasa rayukansu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Kwanar Barde, karamar hukumar Gezawa a Jihar Kano, a safiyar jiya. Rahotanni sun ce