Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, tare da matarsa Oluremi Tinubu, za su kai ziyarar kasa da kasa ta kwanaki biyu zuwa Birtaniya daga 18 zuwa 19 ga Maris, 2026, bisa
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, tare da matarsa Oluremi Tinubu, za su kai ziyarar kasa da kasa ta kwanaki biyu zuwa Birtaniya daga 18 zuwa 19 ga Maris, 2026, bisa
Rahotanni sun nuna cewa ’yan Najeriya da dama sun bayyana ra’ayoyinsu kan yawaitar tafiye-tafiyen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zuwa kasashen waje. An ruwaito cewa shugaban ya shafe kwanaki 23
Rundunar ’yan sandan Jihar Yobe ta tabbatar da faruwar wani rikicin cikin gida da ya jikkata wani magidanci a garin Potiskum. Rahotanni sun ce wata matar aure mai shekara 18,
Mai ɗakin tsohon shugaban Najeriya, Marigayin Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, tare da ƴarta Hanan Buhari da wasu ƴan’uwanta, sun ziyarci jagoran adawar Najeriya, Atiku Abubakar, a masaukinsa da ke ƙasar
Tsohon Gwamnan Jihar Edo kuma Sanata mai wakiltar Edo Arewa, Adams Oshiomhole, ya ziyarci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu a fadar shugaban kasa a Abuja ranar Juma’a. Bayan ganawarsu, Oshiomhole
Fitaccen mawakin Birtaniya, Central Cee, ya jawo cece-kuce a shafukan sada zumunta bayan ya sanar da cewa ya karɓi Musulunci. A cikin sanarwar da ya yi kai tsaye, mawakin ya
Shugaban Kwamitin Tsare-tsare da Manufofi na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), John Odigie-Oyegun, ya bayyana cewa babban zaɓen shekarar 2027 zai kasance fafatawa ne tsakanin ‘yan Najeriya da masu danniya.
Ƙungiyar JOHESU gamayyar ma’aikatan kiwon lafiya ta dakatar da yajin aikin da suka shafe kwanaki 84 suna yi a faɗin biyo bayan wata yarjejeniya da su ka cimma da gwamnatin
Samuel Anyanwu sakataren tsagin jam’iyar PDP dake biyayya ga ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce za a sake buɗe ginin sakatariyar jam’iyar a ranar Litinin. Anyanwu ya bayyana
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta yi Allah wadai da kisan kimanin mutane 170 da aka yi a Jihar Kwara, inda ta ce harin ya nuna gazawar tsaro a karkashin
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta tabbatar da mutuwar wani matashi mai suna Yusif Malam-Gwani mai shekaru 18, wanda ya nutse a wani buɗaɗɗen tafkin ruwa a yankin Bachirawa,
Fadar Shugaban Ƙasa ta karɓi cikakken rahoton tsaro daga Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, dangane da harin ta’addanci da aka kai a ƙaramar hukumar Kaiama. Ganawar ta gudana ne a
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ya yankewa Robert Orya tsohon manajan daraktan Bankin NEXIM na Shiga da kuma Fitar da Kayayyaki na Najeriya daurin shekaru 490 a gidan yari. Kotun
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta yi rijistar sababbin jam’iyyun siyasa guda biyu. Joash Amupitan shugaban hukumar shi ne ya sanar da haka a ranar Alhamis a
Fitaccen attajirin duniya kuma shugaban kamfanin Tesla, Elon Musk, ya jawo muhawara a shafukan sada zumunta bayan ya bayyana cewa dukiya ba ta tabbatar da samun farin ciki. Musk ya
Wata babbar kotun jihar Kano ta dage shari’ar da akewa tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje tare da wasu mutane bakwai kan zargin da ake musu na almundahanar kudaden
Emmanuel Nweke mai taimakawa Abdulrashid Maina kan harkokin yada labarai ya ce maigidansa ya zame ya fadi a bakin ofishinsa dake Abuja a ranar Talata. A wata sanarwa da ya
Shugaban kasar Sudan ta Kudu, Salva Kiir, ya sallami wasu manyan mataimakansa biyu bayan wata badakala da ta biyo bayan nadin wani mutum da ya rasu shekaru biyar da suka
Rundunar ’yan sandan jihar Akwa Ibom ta ce ta ceto wani tsoho mai shekaru 81 daga hannun wata kungiyar da ake zargi da damfara a birnin Uyo da kewaye. Kakakin
Hukumar EFCC da ke yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati a Najeriya ta kama fitacciyar jarumar Kannywood, Samha M inuwa. Jami’an hukumar da suka fito daga ofishinta na