Hukumar tsaro ta Civil Defence a jihar Borno ta ce ta gano kudin jabu da yawansu ya kai dalar Amurika 144,000 a wani gida da ba a kammala ba a
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hukumar tsaro ta Civil Defence a jihar Borno ta ce ta gano kudin jabu da yawansu ya kai dalar Amurika 144,000 a wani gida da ba a kammala ba a
Mutane da yawa ne ake fargabar sun mutu a wajen titin Rukuba dake kusa da birnin Jos bayan da wani hari da aka kai da daddare ya jawo harin ramuwar
Unilever ya ce ya na bai wa ma’aikatansa duk wani taimako da suke bukata Wasu ma’aikata su 10 a Kenya sun shigar da karar kamfanin Unilever na Burtaniya da Holland
WASHINGTON, DC — Alhaji Isa Sanusi Bayero wanda aka fi sani da Isa Pilot, ya kwashe shekaru da dama yana aikin tukin jirgin sama gabanin ya zama sakataren sarkin Kano
Hakkin mallakar hoto James Yaingeluo Wani jirgin fasinja ya fado daga sama a teku kusa da filin jirgin sama na Chuuk International Airport na Micronesia bayan da ya kasa sauka.
Yanzu haka dai ma’aikatu da hukumomin gwamnatin jiha dana tarayya kana da makarantu da asibitoci da galibin kamfanoni masu zaman kansu sun kasance a rufe a birni Kano da kewayen.
‘ Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun gwabza kazamin fada da mayakan Boko Haram a ranar Laraba, lokacin da ‘yan ta-da-kayar-bayan suka yi yunkurin kutsa wa garin Gashigar a
Rundunar ƴansandan jihar Kaduna a ranar Laraba ta tabbatar da anyi garkuwa da wasu masu hakar ma’adinai a kauyen Bogoma a karamar hukumar Birnin Gwari dake jihar. Mai magana da
John Bolton yana magana ne a taron Majalisar Dinkin Duniya na nuna adawa da Iran a New York Mai bai wa shugaban Amurka shawara kan harkokin John Bolton, ya gargadi
‘Yan Sanda A Jihar Kano, Sun yi Nasarar Kwatar Tabar Wiwi Wacce Kudinta Ya kai Naira Milyan Shida Da Naira Dubu Dari Shida Da Goma Sha Biyar (6,615,000). Rundunar ‘Yan
Gwamnan ya umarci dukkanin kwamishinonin jahar da su mika ragamar tafiyar da ma’aikatun da suke shuwagabanta ga manyan sakatarorin ma’aikatun kafin ranar Juma’a 28 ga watan Satumba. Haka zalika Sakataren
Ana zargin babban dogarin uwargidan shugaban Najeriya Aisha Buhari, da laifin karbar kudade daga wasu fitattun mutane a kasar da sunanta. Uwargidan Shugaban Najeriya Aishatu Buhari ta tabbatar da cewa
Hakkin mallakar hoto Getty Image Jam’iyyar ta APC ta amince da tsarin da kowa ce jiha ta gabatar mata tana son bi wajen fitar da dan takarar gwamna Kwamitin gudanarwa
Isco ya ci wa kungiyarsa da kasarsa kwallaye a wasanni uku a jere a watan Satumba Kulub din Real Madrid ya sanar da cewa likitoci sun gano cewa dan wasan
Tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwasu ya ce ya zabi tsayar da tsohon kwamishinansa na ayyuka, Abba Kabiru Yusuf domin yin takarar gwamnan jihar a karkashin jam’iyyar PDP
An saba ganin kananan yara ‘yan ‘kasa da shekaru 10 na ta gararamba kan tituna da tashoshin mota domin yin bara da kuma neman abin da zasu saka a bakinsu.
WASHINGTON DC — Da alamun dai da sauran rina a kaba game da tsarin da za’a bi wajen zaben fidda gwani na ‘yan takarar kujerar gwamna a inuwar jam’iyar APC
Shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki, ya ziyarci Iyiola Omisore dan takarar gwamnan jihar Osun karkashin jam’iyar SDP a zaɓen da aka gudanar ranar Asabar. Ganawar tasu na zuwa ne,
Jam’iyar APC ta sake dage ranar da zata gudanar da zaben fidda gwani na shugaban kasa daga ranar 25 ga watan Satumba ya zuwa ranar 27 ga Satumba. Yekini Nabena
Wasu ‘yan Somaliya sun fara tara kudi ga iyalan wani mutum da aka kona shi har lahira kan batun auren dan dan’uwansa da mata daga wata kabila daban. Ahmed Mukhtar