Rahotanni daga jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya na cewa an samu barkewar tarzoma a garin Bungudu sakamakon jinkirin isar malaman zabe da kayan aiki. Abokin aikinmu da ke birnin
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rahotanni daga jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya na cewa an samu barkewar tarzoma a garin Bungudu sakamakon jinkirin isar malaman zabe da kayan aiki. Abokin aikinmu da ke birnin
An bayyana sanata Alh Kabiru Ibrahim Gaya a matsayin wanda ya yi nasara a zaben fitar da gwanin dan takarar sanata a Kano ta kudu a karkashin jam’iyyar APC Ga
Bayan da masu zabe suka shafe lokuta da dama suna zaben fidda gwani na gwamna a tutar APC a jihar Lagos, ‘yan kwamitin lura da zaben sunki amincewa da zaben
A daidai wannan lokaci da jam’iyun Najeriya ke fidda wadanda zasu tsaya musu takarar gwamna a jihohin kasar,yanzu haka tsohuwar ministan harkokin mata Senata Aisha Jummai Alhassan da akewa lakabi
A jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya, a yau ne ake sa ran za a yi zaben fidda-gwani na masu neman takarar gwamna a karkashin jam`iyyar APC. Sau uku ana
Idiat Adebule, mataimakiyar gwamnan jihar Lagos ta nesanta kanta daga takarar gwamnan jihar Akinwumi Ambode inda ta goyi babban abokin hamayyarsa Babajide Sanwo-Olu. Ambode da Sanwo-Olu sune suke fafutukar ganin
Mutum biyu daga cikin masu takarar gwamna a jihar Buachi da ke arewacin Najeriya karkashin jam’iyyar APC sun ce ba za su ci gaba da kasancewa a zaben fitar da
Gwamnan jihar Zamfara ya yi barazanar cewa ba za a yi zaben fidda gwani ba na APC a jiharsa har sai an bi ka’idar da suka sani. An dai samu
Kiraye-kirayen ya biyo bayan wata hatsaniya ne a wasu unguwannin cikin kwaryar Jos, wanda ya kai ga rasa rayuka da kona gidaje da ya zuwa yanzu ba a tantance ba.
Magoya bayan gwamnan jihar Lagos, Akinwumi Ambode sun gudanar da wata zanga-zangar lumana domin nuna goyonsu kan takarar gwamnan a karo na biyu. Masu zanga-zanga sun dage kan cewa dole
Wani abun fashewa da ake kyautata zaton nakiya ce ta fashe yan mitoci kadan daga ofishin sakatariyar jam’iyar APC ta jihar Rivers dake birnin Fatakwal. Hakan ya haifar da zaman
Kungiyar kwadagon Najeriya ta dakatar da yajin aikin gama garin da take yi don menan karin albahi. Shugaban kungiyar Ayuba Wabba ne ya sanar da dakatar da yajin aikin a
A cigaba da manufofin sa na ganin harkokin ilimi na bunkasa,musamman ma mata da matasa masu hali da talakawa sun samu ilimi a kasar Bauchi, Mai Martaba Sarkin Bauchi Injiniya
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasar Indonesia ta ce a kalla mutum 832 ne suka rasa rayukansu sakamakon mummunar girgizar kasa da bala’in tsunami da ya afkawa tsibirin Sulawesi
Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce tana bibiyar wadanda suka yi garkuwa da wasu masu hakar ma’adanai 16 a kokarin da take na kubutar da su. Mai magana da yawun
Jam’iyyar APC mai mulki a Nigeria ta sake tsaida shugaba Muhammadu Buhari a matsayin dan takarar ta a zaben shekara mai zuwa, da za a yi a watan junairu. Wannan
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya na gudanar da zaben fitar da ‘yan takara na gwamnonin jihohi. APC na gudanar da zaben ne ranar Lahadi a sassan jihohin Najeriya domin tsayar
A ranar Lahadi mai zuwa ne za a yi zaben fidda gwana na ‘yan takarar gwamna a jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya. Jam’iyyar dai ta fitar da jerin sunayen
Gwamnatin jihar Plataeu ta saka dokar hana fita a kananan hukumomin Jos ta arewa da kuma Jos ta kudu biyo bayan harin da ya faru wanda ya jawo asarar rayuka
Jirage biyu mallakin rundunar sojan saman Najeriya sun yi hatsari a Katampe wani gari dake kusa da Abuja. Wata majiya ta shedawa jaridar The Cable cewa sun yi hatsarin ne