‘Yan jam’iyyar ta APC da dama na zargin rashin adalci Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta kafa kwamitin da zai saurari korafe-korafen ‘yan jam’iyyar kan yadda zaben fitar da gwani
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
‘Yan jam’iyyar ta APC da dama na zargin rashin adalci Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta kafa kwamitin da zai saurari korafe-korafen ‘yan jam’iyyar kan yadda zaben fitar da gwani
Jam’iyya mai mulki a Najeriya APC ta taya tsohon mataimakin Shugaban kasar Atiku Abubakar murna bisa tsayar da shi takarar shugabancin a karkashin jam’iyyar adawa ta PDP. A wata sanarwa
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku ya taya tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar bisa nasarar da ya samu na zama dantakarar shugaban kasa a jam’iyar PDP. A wata sanarwa da
Uwar jam’iyar APC ta kasa ta dage kan matsayinta na cewa, Shehu Sani shine halattaccen dantakararta na kujerar sanatan Kaduna ta tsakiya. Yekini Nabena, mai rikon mukamin kakakin jam’iyar shine
Daga Ibrahim Dan-Halilu Zabukan fitar da gwanin ‘yan takarar shugaban kasa a Najeriya na nuna cewa takarar yanzu ta koma tsakanin shugaba mai ci, Muhammadu Buhari na Jam’iyyar APC da
Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya, PDP, ta zabi tsohon mataimakin shugaban kasar Atiku Abubakar a matsayin wanda zai kalubalanci shugaban Muhammadu Buhari na jam’iyyar APC a zaben da za a
Daya daga masu neman takarar gwamna daga jihar Cross Rivers John Upan Odey, ya ce ba a bashi damar ya zabi ko da kansa ba ma, domin ko kayan zaben
An bai wa hamata iska a tsakanin masu neman tsayawa takara a inuwar jam’iyyar APC mai mulki a jihar Zamfara ta Najeriya. Rikicin ya barke ne dazu da rana bayan
Uwar gidan shugaban Najeriya, Aisha Buhari, ta soki jam’iyya mai mulki APC dangane da yadda ta gudanar da zabukan fitar da gwaninta a 2018. Aisha Buhari, wadda ta rubuta a
Sanata Suleiman Hunkuyi, dake wakiltar mazabar arewacin Kaduna a majalisar dattawa ya lashe zaben fidda gwanin tikitin takarar sanata a jam’iyar PDP da aka yi. A makon da ya gabata
Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya, PDP, ta zabi tsohon mataimakin shugaban kasar Atiku Abubakar a matsayin wanda zai kalubalanci shugaban Muhammadu Buhari na jam’iyyar APC a zaben da za a
Wakilai 7,000 ne suka amince da takarar Buhari Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi babban taronta inda wakilai suka amince da takarar Shugaba Muhammadu Buhari a yayin zaben da
Fadar shugaban Najeriya ta ce tana jiran majalisar tarayya ta dawo da zamanta domin tura sabbin mukamai da ba a nada ba. A yayin da yake mayar da martani ga
A yanzu haka wakilai da zasu kada kuri’a, mambobi da ragowar masoya da masu goyon bayan jam’iyyar PDP na can garin Fatakwal na jihar Ribas domin zaben dan takarar
Gwamnan Jihar Zamfara Abdul’aziz Yari ya ce zaben fidda gwani ba zai yu ba a Jihar. A jihar Zamfara ta Najeriya jam’iyyar APC na fuskantar barazanar rasa dan takara a
Shugaban Interpol Meng Hongwei Jami’an ‘yan sanda a Faransa sun fara wani bincike kan bacewar shugaban hukumar ‘yan sanda na duniya wato Interpol. Tun ranar 25 ga watan Satumba ba
Kwamitin koli na jam’iyyar APC ya kuma hana gwamnan jihar Abdulaziz Yari sanya hannu a harkokin zaben Kwamitin koli na jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ya hana gwamnan jihar Abdulaziz
An samu hargitsi a wani bangare na jihar Lagos ranar Alhamis ya yin da wasu batagari da ake kyautata zaton yan bangar siyasa ne suka kai hari a a wuraren
Ganawar ta mayar da hankali ne ga matsalolin da jam’iyyar APC ke fuskanta a jihohi, ganin yadda ake ta fama da rikice-rikice sanadiyar zabukan fitar da ‘yan takara a Najeriya.
WASHINGTON D.C. — Baya ga kaddamar da gidajen 100, cikin ‘yan kwanakin nan za a fara aikin gina wasu gidajen guda 100 a garin Ngala, don tallafawa ‘yan gudun hijirar