Hausa

Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.

5325Articles

Hausa2 days ago

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta yi amfani da zaɓen gwamnan Jihar Osun wajen nuna irin shirin da ta yi domin babban zaɓen 2027. Za a gudanar da zaɓen gwamnan Osun a yau, Asabar 15 ga Agusta, 2026, inda ’yan takara 15 za su fafata. […]

Loading

Signing-in 3 seconds...

Signing-up 3 seconds...