Mahukunta sun ce akalla mutum 11 ne suka rasa rayukansu a wani harin bindiga da aka kai a wajen wani bauta na yahudawa da ke birnin Pittsburg da ke jihar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Mahukunta sun ce akalla mutum 11 ne suka rasa rayukansu a wani harin bindiga da aka kai a wajen wani bauta na yahudawa da ke birnin Pittsburg da ke jihar
Ƴansanda a jihar Kaduna sun tabbatar da mutuwar mutum guda tare da kama mutane 32 dake da hannu a rikicin da yafaru yan kwanakin nan. An ruwaito cewa wasu daga
Hukumar zabe ta Najeriya, INEC ta fitar da alkaluma da ke bayyana yawan ‘yan takarar da jam’iyyun siyasar Najeriya suka mika mata a mukaman shugaban kasa da na ‘yan majalisun
A ranar Talata ne Gwana Nasir El-Rufai ya jagoranci taron majalisar tsaro ta jihar Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da sake sanya dokar hana zirga-zirga ta sa’o’i 24 a garin
Kasuwannin hannun jari na Asia sun kara faduwa, bayan ruftowar da ta Amurka ta yi. Kasuwar Nikkei ta Japan ta yi kasa da kusan kashi uku cikin dari a farkon
Kamfanin wanda a yanzu ya share fili mai fadin hekta dubu sittin da takwas zai lakume kudi naira biliyan dari biyu da saba’in kamar yadda gwamnan jahar, Umaru Tanko Almakura
Rikici ya hana zaben fitar da ‘yan takara a ZamfaraJam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta jaddada cewa ta aika da sunayen ‘yan takararta ga hukumar zabe ta INEC. A
A Najeriya, ana ta ka-ce-na-ce dangane da wasu kalamai da aka danganta da Ministar kudi Zainab Ahmed inda wasu kafofin yada labarai suka ruwaito cewa ta ce kasar na duba
WASHINGTON D.C. — Kungiyar kwadago a karkashin shugabancin Comrade Ayuba Waba, ba za ta sake zama da wani ko a yi wata yarjejeniya ba tun da an riga an tattauna
Majalisar Dinkin Duniya(MDD) ta bayyana matukar damuwar ta kan rahotannin dake nuna yadda ake sake samun kashe-kashe daga hare-haren da yan kungiyar Boko Haram suke kai wa a jihar Borno.
A yau Talata, Gwana Nasir El-Rufai ya jagoranci taron majalisar tsaro ta jiharGwamna jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya sanar da sassauta dokar hana fita ta sa’a 24 da aka sanya
WASHINGTON D.C. — Zainab Bagudu wacce ke zantawa da manema labarai a Abuja, ta ce ranar Asabar din karshen watan nan za a gudanar da tattakin da gaiyatar mutane musamman
Shehu Sani, sanata mai wakiltar mazabar Kaduna ta tsakiya ya ce fitarsa daga jam’iyar APC ba alama ce dake nuna cewa ya daina siyasa ba. Sani ya fice daga jam’iyar
Tashin hankalin na ranar Alhamis ya barke ne biyo bayan wata jayayya tsakanin matasan Kristan da na Musulmi a wata kasuwa a jihar Kaduna dake tsakiyar arewacin Najeriya, a cewar
Wani limami ya gano wani masallaci a Turkiyya wanda aka shafe sama da shekara 37 ana sallah amma kuma ba dai-dai ake kallon alkibla ba. Masu bauta a masallacin su
Wata sanarwa da ofishin babban lauyan gwamnatin Saudi Arabia ya fitar, da telbijin kasar ta sanar da safiyar yau Asabar, sanarwar na cewa tuni an kama ‘yan kasar Saudi Arabia
Hukumar Yaki Da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati EFFC ta wallafa wasu hotunan gidaje da take zargin tsohon gwamnan jihar Ekiti Ayodele Fayose ya saya da kudaden haram Wilson Uwujaren,
Saudiyya ta zama kasa mai muhimmanci a fannin tattalin arziki da siyasa Shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar daukar tsattauran matakin ladabtarwa a kan Saudiyya, idan har ta tabbata
Gwamnan Kano Umar Ganduje tare da dan jarida Ja’afar da ya saki hutunan bidiyo Gwamnatin Jihar Kano ta ce dole ne ta nemi hakkinta a kotu kan dan jaridar da