Rahotanni sun ce PDP ta shammaci Farfesa Hafiz Abubakar Tsohon mataimakin gwamnan Kano Farfesa Hafiz Abubakar ya fice daga jam’iyyar PDP mai hamayya a jihar. Farfesa Abubakar babban na hannun-daman
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rahotanni sun ce PDP ta shammaci Farfesa Hafiz Abubakar Tsohon mataimakin gwamnan Kano Farfesa Hafiz Abubakar ya fice daga jam’iyyar PDP mai hamayya a jihar. Farfesa Abubakar babban na hannun-daman
WASHINGTON, DC — Yau kusan kwanaki uku ke nan da samun wannan takaddamar sakamakon zanga zangar da yan kungiyar ta IMN, ta gudanar na neman gwamnatin kasar ta sako musu
Kungiyar kwadago ta ce sai Naira dubu 30 za a biya karamin ma’aikaci Gwamnonin Najeriya sun amince da matakin yin karin albashi mafi kankanta ga ma’aikatan kasar daga Naira dubu
Ƴansanda sun kama yan kungiyar Yan Uwa Musulmi ta Najeriya su 400 lokacin zanga-zangar da suka gudanar ranar Talata a birnin tarayya Abuja. Kwamishinan ƴansandan birnin tarayya Abuja, Bala Chiroma
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya ziyarci jihar Kaduna inda ya gana da sarakunan gargajiya da kuma shugabannin addini kan rikicin dake faruwa a jihar. Taron ya gudane a rufaffen wurin
Hakkin mallakar hoto Twitter/@GovKaduna Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kai ziyara jihar Kaduna da ke arewacin kasar wacce ke fama da rikici. Gwamnan jihar Nasir Elrufai ya tarbi Shugaba Buhari
Hakkin mallakar hoto PDP A Nageria, babbar jam’iyyar adawar kasar PDP, ta ce ta na ci gaba da tattaunawa da wasu kananan jam’iyyu na kasar don tsayar da dan takarar
WASHINGTON DC — A dai dai lokacin da wakilan kwamitin majalisar ke sauraron bahasi daga mawallafin jaridar da ta buga wannan labari na zargin karbar na goro a kan gwamnan
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mabiya Shi’a Da Dama Tare Da Raunata Wasu A Abuja
Nnamdi Kanu jagoran kungiyar IPOB mai fafutukar kafa kasar Biafra bayyana yadda ya tsere lokacin da sojoji suka yi dirar mikiya a gidan mahaifinsa. A wata tattaunawa da wani gidan
Rundunar Sojan Ruwan Najeriya yanzu haka na can tana lalata haramtattun matatun mai dake wurare daban-daban na mashigar ruwan yankin Niger Delta. Hakan na zuwa ne biyo bayan rahoton binciken
Ba wannan ne karon farko da aka dauki bidiyon Malusi Gigaba ba An zargi jami’an tsaron Afirka ta Kudu bisa yin kutse a cikin wayar wani dan siyasa bayan wani
Ali Bongo yana fama da cutar matukar gajiya An kwantar da shugaban kasar Gabon Ali Bongo a asibiti inda yake fama da cutar matukar gajiya ko da yake mai magana
Wasu majiyoyi sun ambato Shugabar Gwamnatin Jamus Angela Merkel tana gaya wa jam’iyyarta ta CDU cewa ba za ta ake tsayawa takarar shugabancinta a watan Disamba ba. Ta dauki matakin
Gwamnan jihar Kaduna Mallam Nasiru El-Rufai ya kai ziyarar ta’aziya ga iyalan Agom Adara mai martaba Maiwada Raphael Galadima wanda masu garkuwa da mutane suka kashe a makon da ya
Daya daga cikin mutanen da suka kafa jam’iyar PDP, Cif Tony Anenih ya mutu yana da shekaru 85. Jaridar The Cable ta tabbatar da cewa dattijon ya mutu ne a
An tabbatar da mutuwar mai kungiyar kwallon kafa ta Leicester City a hadarin da jirginsa ya yi a wajen fillin wasan kungiyar. Mista Vichai Srivaddhanaprabha, da wasu ma’aikata biyu da
A shekara ta 2013 jirgin na Lion Air ya fada a teku sai dai dukkanin fasinjojinsa sun tsira da rayukansu Wani jirgin saman fasinjar Lion Air ya yi hadari a
Daidai lokacin da a ke muhawara kan karbar sunayen ‘yan takarar zaben 2019 na APC daga jihar Zamfara, shugaban hukumar zaben Farfesa Mahmud Yakubu ya ce hukumar ba za ta
Jihar Zamfara na yawan fuskantar hare-hare ‘yan bindiga Rundunar ‘yan sanda jihar Zamfara ta ce akalla mutum shida sun rasa rayukansu ciki harda jami’in dan sanda guda a wani harin