Mazauna yankin Nepa dake ƙaramar hukumar Jos North ta jihar Filato sun kama wani mutum da ake zargin mai garkuwa da mutane ne da ya karbi kuɗin fansa naira miliyan
Mazauna yankin Nepa dake ƙaramar hukumar Jos North ta jihar Filato sun kama wani mutum da ake zargin mai garkuwa da mutane ne da ya karbi kuɗin fansa naira miliyan
An shiga zaman zullumi a ƙauyen Galadimawa dake ƙaramar hukumar Igabi ta jihar Kaduna bayan da ƴan bindiga suka farma ƙauyen tare da ɗauke matar dagacin garin da ƴaƴansa biyu.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya karbi bakuncin iyalan mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ƙarƙashin jagorancin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai a gidansa dake unguwar Asokoro a
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri ya amince a fara biyan mafi ƙarancin albashi na naira N70,000 ga ma’aikatan jihar da kuma na ƙananan hukumomi. Shugaban ƙungiyar ƙwadago ta NLC reshen
Niyi Ijalaye, kwamishinan hukumar zaɓe ta INEC a jihar Ogun ya mutu a Abuja. Kwamishinan zaɓen ya yanke jiki ya faɗi ya mutu a ɗakin otal dinsa a Abuja bayan
Shugaban jam’iyar APC na jihar Oyo, Isaac Omodewu ya mutu. Omodewu ya mutu ne a ƙasar Amurika inda yaje ganin likita. A cikin watan Nuwamban shekarar 2023 ya bar Najeriya
An gano gawar wani ɗan sandan kwantar da tarzoma da aka yi garkuwa da shi a wajejen garin Kampani dake gundumar Bashar a ƙaramar hukumar Wase ta jihar Filato. Ɗan
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Bauchi BSIEC ta ayyana, Yunusa Muhammad ɗan takarar jam’iyar AAC a matsayin wanda ya lashe zaɓen kujerar kansila a mazaɓar Papa dake ƙaramar
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama mutane 35 da ake zarginsu da ƙwacen waya a yayin wani samame da suka kai wasu matattarar ɓatagari dake cikin
Motoci biyu dake cike da shinkafar da gwamnatin tarayya ta bayar aka rabawa kungiyoyi 436 dake jihar Kaduna a ranar Laraba. Buhuna 2,400 na shinkafa mai nauyin 25kg shi ne
Dakarun soja sun samu nasarar kama wani mai shagon sayar da magani wanda yake sayar da miyagun kwayoyi ga ƴan fashin daji da kuma masu kai musu bayanai a ƙauyen
Dakarun soja sun samu nasarar kama wani mai shagon sayar da magani wanda yake sayar da miyagun kwayoyi ga ƴan fashin daji da kuma masu kai musu bayanai a ƙauyen
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da wasu ɗaliban aikin likita su 20 a jihar Benue. Ɗaliban da aka sace sun fito ne daga jami’ar Maiduguri da kuma jami’ar Jos a
Mamakon ruwan sama da aka fara da daren ranar Alhamis da aka cigaba da sheƙawa har tsakar ranar Juma’a ya jawo karyewar wata gada a ƙaramar hukumar Maiyama dake jihar
Babban kotun tarayya dake Lagos ta bayar da umarnin wucin gadi na ƙwace zunzurutun kuɗi har dala miliyan $2.045 da wasu gine-gine bakwai da kuma hannayen jari mallakin, Godwin Emefiele
Sanata Abdulrahaman Kawu Sumaila dake wakiltar mazaɓar Kano ta kudu a majalisar dattawa ya ce a duk wata ana biyansa naira miliyan 21 a matsayin albashi da wasu kuɗaɗen gudanar
Sanata Abdulrahaman Kawu Sumaila dake wakiltar mazaɓar Kano ta kudu a majalisar dattawa ya ce a duk wata ana biyansa naira miliyan 21 a matsayin albashi da wasu kuɗaɗen gudanar
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa Malabo babban birnin ƙasar Equatorial Guinea inda zai fara wata ziyarar aiki ta kwanaki uku. A ranar Talata fadar shugaban ƙasa ta fitar
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa Malabo babban birnin ƙasar Equatorial Guinea inda zai fara wata ziyarar aiki ta kwanaki uku. A ranar Talata fadar shugaban ƙasa ta fitar
Wani mummunan hatsarin mota da ya faru a ranar Talata a Owo-Ijo dake wani sashe na babban titin Lagos zuwa Ibadan ya rutsa da mutane da dama. A cewar wani