Ana zargin wata mata mai suna Rahimat Salaum da kashe mijinta dake da lalurar shanyewar ɓarin jiki a yankin Pegi dake birnin tarayya Abuja. SP Josephine Adeh mai magana da
Ana zargin wata mata mai suna Rahimat Salaum da kashe mijinta dake da lalurar shanyewar ɓarin jiki a yankin Pegi dake birnin tarayya Abuja. SP Josephine Adeh mai magana da
Wani mutum mara aikinyi mai suna Cletus Gandu ɗan shekara 40 a ranar Laraba ya amsa laifin satar doya guda biyu saboda yana jin yunwa. Hukumar tsaro ta Civil Defence
Sanata mai wakiltar mazaɓar kudancin jihar Borno a majalisar dattawa sanata Ali Ndume ya ƙi karbar sabon ofishin da kwamitin ayyukan majalisar dattawa ya bashi a cikin ginin majalisar dattawa.
Wasu ƴan bindiga da ba’asan ko suwaye ba sun kashe jami’an ƴan sanda huɗu a wurin wani shingen binciken ababen hawa dake kan hanyar Owerri-Onitsha a jihar Imo a ranar
Wasu matasa sun fantsama kan tituna inda suke zanga-zanga kan tsananin matsin rayuwa da ake fama da shi a ƙasarnan. Zanga-zangar ta su na zuwa ne kwanaki biyu gabanin fara
Majalisar Zartarwa ta tarayya ta amince da bukatar da shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya gabatar mata dake umartar kamfanin mai na Najeriya NNPCL da ya riƙa sayar da ɗanyen
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta ce jami’anta sun kama mutane 5 da ake zargin su da hannu a safarar wani jariri mai watanni biyu. Mai magana da yawun rundunar
Ifeanyi Ubah sanata mai wakiltar mazaɓar kudancin jihar Anambra a majalisar dattawa ya mutu. Rahotanni sun bayyana cewa sanatan ya mutu ne ranar Juma’a da daddare a birnin London bayan
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta tura ƴan sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya zanga-zangar suka faɗa za a
Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a faɗin ƙasa baki ɗaya. Sarkin ya
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam’iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta Aso Rock dake Abuja na
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Lagos ta ce ma’aikatan gini uku ne suka mutu bayan da wani gini ya rufta a yankin Maryland dake birnin na Lagos. Kamfanin Dillancin
Gawarwaki 8 da ake zargin na ƴan fashin daji ne aka gano bayan da sojoji suka kai farmaki dazukan dake ƙauyen Kurutu dake kusa da Azzara a ƙaramar hukumar Kachia
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya yi wa tsohon shugaban majalisar dattawa,Anyim Pius Anyim maraba da zuwa jam’iyar APC. A makon daya gabata ne Anyim ya sanar da shigarsa jam’iyar
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bawa Sanata Natasha Akpoti daga jihar Kogi haƙuri kan furucin da ya yi mata akan gidan rawar disko a yayin wani zama na
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bawa Sanata Natasha Akpoti daga jihar Kogi haƙuri kan furucin da ya yi mata akan gidan rawar disko a yayin wani zama na
Kotun ɗaukaka ƙara dake Lagos ta tabbatar da hukuncin kisa akan Peter Nielsen wani ɗan ƙasar Denmark kan kisan matarsa da kuma ƴarsa. A hukuncin da aka yanke ranar Juma’a
Ƴan bindiga sun kashe Shehu Oyibo wani insifectan ƴan sanda da wasu mutane uku a jihar Abia. An yi kisan ne a ranar Lahadi akan titin Ngwa dake garin Aba
Jirgin saman kamfanin Max Air ƙirar Boeing 737 mai rijistar namba 5N-ADB dake ɗauke da fasinjoji 118 da ma’aikata 6 ya gamu da matsala a filin jirgin saman Yola bayan
Gwamnatin jihar Kogi ta yi kira ga mazauna jihar da kada su shiga zanga-zangar ƙasa baki ɗaya da aka shirya gudanarwa. Akwai dai rahotanni dake cewa wasu matasa sun shirya