Ƴan bindiga sun yi garkuwa da, Chiamaka Obi wata mai yiwa ƙasa hidima wato NYSC a jihar Niger akan hanyarta ta zuwa jihar Imo. Obi wacce ta fito ne daga
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da, Chiamaka Obi wata mai yiwa ƙasa hidima wato NYSC a jihar Niger akan hanyarta ta zuwa jihar Imo. Obi wacce ta fito ne daga
Rundunar ƴan sandan jihar Abia ta ce ƴan bindiga sun kashe ƴan sanda biyu dake bada kariya ga Ginger Onwusibe ɗan majalisar wakilai ta tarayya dake wakiltar Isiala-Ngwa north da
Dakarun rundunar tsaro ta Operation Safe Haven dake aikin samar da tsaro a jihar Filato da kuma wani sashe na jihar Kaduna sun kama wasu mutane biyar da tare da
Firaministan kasar Indiya, Narendra Modi yayi alƙawarin bayar da tallafin tan 20 na kayan jinkai ga al’ummar da ambaliyar ruwa ta shafa a Najeriya. Modi ya yi alkawarin ne a
Lucky Aiyedatiwa ɗantakarar jam’iyar APC a zaɓen gwamnan jihar Ondo shi aka sanar a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar. Olayemi Akinwumi kwamishinan hukumar hukumar zaɓe
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya wato DSS sun kama wani mutum dake ɗauke da kudade a cikin motarsa da ake kyautata zaton zai yi amfani da su ne wajen
Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ya jagoranci manyan jami’an soja da kuma jami’an gwamnati a yayin jana’izar tsohon babban hafsan sojan ƙasar Najeriya,Laftanar Janar, Taoreed Lagbaja da aka gudanar a
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince da naɗin, Daniel Bwala a matsayin mai taimaka masa na musamman kan sadarwa da kuma kafafen yaɗa labarai. Bayo Onanuga mai bawa shugaban
Rundunar sojan Ruwan Najeriya ta karɓi wasu jirage uku masu saukar ungulu ƙirar Agusta Westland(AW) 109 Trekker daga ma’aikatar tsaron Najeriya. Aiwuyor Adams-Aliu daraktan yaɗa labarai na rundunar sojan ruwa
Ƴan ƙungiyar IPOB sun kashe sojoji biyu a wani farmaki da suka kai kan wani shingen binciken ababen hawa dake umuopara a ƙaramar hukumar Abia south ta jihar Abia. Lamarin
Rahotannin dake fitowa daga jihohin Kebbi da Sokoto na nuna cewa ƴan ƙungiyar ƴan ta’addar Lakurawa na janyewa daga wuraren da suke a sakamakon luguden wuta da sojoji suke musu.
An shiga zaman zullumi a jihar Filato da safiyar ranar Talata bayan da ake fargabar cewa an dasa bam a wata hanya. A wata sanarwa da mai magana da yawun
Aƙalla mutane 13 aka bada rahoton sun mutu bayan da wani ramin haƙar ma’adinai ya rufta a ƙaramar hukumar Bassa ta jihar Filato. Shugaban karamar hukumar ta Bassa, Joshua Riti
An rantsar da Sanata Monday Okpebholo a matsayin sabon gwamnan jihar Edo. Sanata Okpebholo na jam’iyar PDP ya kayar da manyan abokanan takararsa da suka haɗa da Barista Asue Ighodalo
Babban hafsan sojojin ƙasar Saudiyya ya kai ziyara Tehran babban birnin kasar Iran domin tattaunawa da takwaransa na ƙasar Iran da kuma wasu daga cikin jami’an gwamnatin ƙasar. Irin wannan
Sabon ƙaramin ministan ma’aikatar gidaje da bunƙasa birane, Yusuf Abdullahi Ata ya ce babban kudirinsa shi ne yasa jam’iyar APC ta lashe zaɓe a jihar Kano a shekarar 2027. Ata
Jami’an hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati sun samu nasara kama wasu ƴan kasar China su biyu, Wang Jiang da Wang Richard inda ake zarginsu
Aƙalla mutane 15 aka tabbatar da mutuwarsu a wani hari da sabuwar ƙungiyar ƴan ta’adda ta Lakurawa ta kai ƙauyen Mera a ƙaramar hukumar Augie ta jihar Kebbi. A zantawar
Ɓangaren sojan sama na rundunar Operation Haɗin Kai sun kashe mayaƙan ƙungiyar ISWAP sama da 70 a wani farmaki da suka kai musu a kudancin yankin tafkin Chadi. A cewar
Rahotannin sun bayyana cewa wasu mafarauta sun gano wasu gawarwaki biyu da ake zargin na ƴan fashin daji ne da suke tserewa farmakin da sojoji suke musu a dajin Kurmin-Kare