Rundunar Ƴan sandan jihar Filato ta ce ta kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da yin garkuwa da wani mutum mai suna, Nijin John ranar Juma’ar da ta wuce
Rundunar Ƴan sandan jihar Filato ta ce ta kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da yin garkuwa da wani mutum mai suna, Nijin John ranar Juma’ar da ta wuce
Babban lauya maikare hakkin bil’adama, Femi Falana ya ayyana aniyarsa ta gabatar da buƙatar neman a biya diya ga yaran da aka kama aka tsare sakamako zanga-zangar #Endbadgovernance da suka
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya kai ziyarar jaje jihar Borno. Buhari ya kai ziyarar jajen ambaliyar ruwa da ta faɗawa birnin Maiduguri sakamakon fashewar madatsar ruwa ta Alou dake
Yaran da aka gurfanar a gaban kotun kan zanga-zangar Endbadgovernance sun gana da mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima a fadar shugaban ƙasa dake Abuja. A jiya ne shugaban ƙasa, Bola
Yaran da aka gurfanar a gaban kotun kan zanga-zangar Endbadgovernance sun gana da mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima a fadar shugaban ƙasa dake Abuja. A jiya ne shugaban ƙasa, Bola
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin gaggauta sakin yaran nan da aka gurfanar a gaban kotu inda ake tuhumarsu da zargin cin amanar ƙasa. Ministan yaɗa labarai,
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce sojojin ta ce dakarun soja a makon da ya wuce sun samu nasarar kama gawurtaccen ɗan fashin daji, Abubakar Ibrahim wanda aka fi sani da
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta ce mutane biyu aka tabbatar da sun mutu bayan wani faɗa da aka yi tsakanin sojoji da ƴan sandan konsitabulari a kasuwar Agyaragu dake
Shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu zai rantsar da sababbin ministoci a ranar Litinin bayan da majalisar dattawa ta tabbatar da su. Mashawarci na musamman ga shugaban ƙasar kan kafafen yaɗa labarai,
Hukumar tsaro ta NSCDC da aka fi sani da Civil Defense ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wani direban tankar mai ta NNPCL da aka samu da laifin karkatar
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnatinsa za ta dauki dukkanin matakan da suka dace domin karɓo yaran da suka fito daga jihar daga cikin waɗanda ake tsare
Majalisar wakilai ta tarayya ta yi kira ga gwamnatin tarayya, jihohi da kuma na ƙananan hukumomi da su hana sayar da giya, ƙwayoyi da kuma sauran abubuwan da suke saka
Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International tayi allawadai da yadda aka gurfanar da wasu ƙananan yara a gaban kotu da ake zarginsu da shiga cikin zanga-zangar tsadar rayuwa ta
Aƙalla mutane 10 aka bada rahoton sun mutu bayan da wani gini ya ruguzo a Ibadan babban birnin jihar Oyo. Lamarin ya faru da tsakar daren ranar Alhamis a yankin
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce ta kama, Jubril Musa wani babban mai dillancin bindigogi a jihar Filato. A wata sanarwa ranar Alhamis, Olumiyiwa Adejobi mai magana da yawun rundunar
Majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da sunayen mutane 7 da shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu ya mika mata domin tantance su a matsayin ministoci. An tabbatar da mutanen ne bayan zaman
Sulaiman Abubakar mamba a majalisar wakilai ta tarayya ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas shi ne ya sanar da sauya sheƙar a
Kamfanin mai na NNPCL ya sake ƙara kuɗin man fetur a gidajen mansa dake faɗin ƙasarnan. Wannan ne karo na biyu da kamfanin yake ƙara kuɗin a cikin watan Oktoba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana damuwarsa kan matsalar rashin wutar lantarki da ake fama da ita a yankin arewacin Najeriya. Shugaban ƙasar ya bayyana haka ne a cikin
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta sun kama mutane 35 da ake zarginsu da gudanar da haramtattun matatun man fetur da kuma lalata bututun mai a jihohi huɗu dake yankin