A ranar Alhamis ne wata kotun majistare da ke Ogudu a jihar Legas ta bayar da belin wani ma’aikaci da ya daba wa manajan gidan karuwai wuka a kan kudi
A ranar Alhamis ne wata kotun majistare da ke Ogudu a jihar Legas ta bayar da belin wani ma’aikaci da ya daba wa manajan gidan karuwai wuka a kan kudi
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina a ranar Larabar da ta gabata, ta ce tana kan gaba a halin da ake ciki dangane da sace dalibai mata biyar na Jami’ar Tarayya
Rahotannin da muke samu na nuna cewa ƴan bindiga sun sace kimanin dalibai mata biyar na jami’ar da ke Dutsinma a jihar Katsina. BBC ta gano cewa lamarin ya faru
Rahotannin da muke samu daga Jihar Katsina na nun cewa Allah ya yi wa ‘yar wasan fina-finan Kannywood, Hajiya Binta Ola, rasuwa da sanyin safiyar Laraba. Rahotannin sun ce za
Shugaba Bola Tinubu ya nemi Majalisar Dattawa ta amince da wasu mutane uku da zai nada a matsayin Ministocin Tarayyar Najeriya. Bukatun Mista Tinubu na kunshe ne a cikin wata
Kwale-kwale ya kifa inda ake kyautata zaton cewa mutanen ciki sun nitse a ruwa a lokacin da suka sami hatsari a Yauri da ke jihar Kebbi. Lamarin ya faru ne
Kungiyoyin Kwadago na NLC da TUC a Najeriya sun dakatar da shirinsu na tafiya yajin aiki nan da wata daya. Sun bayyana haka ne ranar Litinin da daddare, suna masu
Kamfanin Apple ya dora alhakin zafin da sabuwar wayarsa ta iPhone 15 ke yi a kan wata kwaya mai cutarwa da ke cikin injin sarrafa wayar da kuma ayyukan sabunta
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Nasarawa ta bayyana Rt.Hon Davematics David E Ombugadu na PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Nasarawa da aka gudanar a watan
Shugaba Bola Tinubu ya amince da karin Naira 10,000 ga ma’aikata na tsawon watanni shida. Hakan ya biyo bayan wani taro da jami’an gwamnatin tarayya suka yi da shugabannin kwadago
BUA Cement Plc ya dauki kwakkwaran mataki na rage farashin siminti, wanda zai fara aiki daga ranar 2 ga Oktoba, 2023, gabanin jadawalin farko. Kamfanin, a kokarin da ya yi
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa ta fara bayar da tallafin Naira 20,000 ga ‘yan mata 45,000 domin tallafa wa ilimin ‘ya’ya mata tare da karfafa gwiwar iyaye su tura
A kalla gidaje 60 da kadarori na miliyoyin naira sun lalace a jihar Nasarawa sakamakon ambaliyar ruwa da ta afku a wasu kananan hukumomi biyu na jihar. Babban Darakta Janar
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da karin albashi na wucin gadi na watanni shida ga wasu ma’aikata a kasar. Shugaban kasar ya sanar da karin ne a jawabinsa na bikin
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Alhaji Mukhtar Ramalan Yero ya fice daga jam’iyyar PDP. Malam Yero ya mika takardar murabus dinsa ga jam’iyyar PDP a yau a wata takarda da ya
Yan sanda a Slovakia sun ci tarar wani mai mota da karensa ke jikin sitiyarin motarsa. Hoton kamara mai sauri, wanda aka buga a dandalin Facebook, ya bayyana, yana nuna
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana hakan ne a wata sanarwa wacce aka fitar bayan wani taron manema labarai da rundunar ta yi a Abuja a ranar Alhamis, inda ta bayyana
Wani wanda ya kammala karatun digiri a jami’ar Ambrose Ali da ke Ekpoma a jihar Edo mai suna Precious Ogbeide ya yi yunkurin kashe kansa bisa zargin jami’ar ta ki
A yau ne kamfanin fasaha na Google yake bikin cika shekaru 25 kafuwa. Sergey Brin da Larry Page suka samar da shi a cikin watan Satumbar 1998. Google ya sake
Jami’ar Tarayya ta Gusau da ke jihar Zamfara ta bayar da sanarwar cewa ya zuwa yanzu an ceto ɗalibai 14 da leburori biyu waɗanda ƴan bindiga suka awon-gaba da su