Ana ceto mutane da kwale-kwale ya kifa da su a Kebbi

Kwale-kwale ya kifa inda ake kyautata zaton cewa mutanen ciki sun nitse a ruwa a lokacin da suka sami hatsari a Yauri da ke jihar Kebbi.

Lamarin ya faru ne a ranar Litinin, inda ake danganta hatsarin sakamakon rashin kyawun yanayi da mamakon ruwan sama a kogin Niger da ya ratsa jihar Kebbi.

Wani ganau, Haruna Rafin Kuka Yauri, ya ce ana can ana ci gaba da duba gawawwakin mutanen da suka rasu.

Ya ce ba su kai ga gano adadin mutanen da suke cikin jirgin ba.

Shugaban karamar hukumar ta Yauri, Bala Muhammad Gagga, ya ce an zakulo gawawwaki huÉ—u zuwa yanzu.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]