Ana ceto mutane da kwale-kwale ya kifa da su a Kebbi

Kwale-kwale ya kifa inda ake kyautata zaton cewa mutanen ciki sun nitse a ruwa a lokacin da suka sami hatsari a Yauri da ke jihar Kebbi.

Lamarin ya faru ne a ranar Litinin, inda ake danganta hatsarin sakamakon rashin kyawun yanayi da mamakon ruwan sama a kogin Niger da ya ratsa jihar Kebbi.

Wani ganau, Haruna Rafin Kuka Yauri, ya ce ana can ana ci gaba da duba gawawwakin mutanen da suka rasu.

Ya ce ba su kai ga gano adadin mutanen da suke cikin jirgin ba.

Shugaban karamar hukumar ta Yauri, Bala Muhammad Gagga, ya ce an zakulo gawawwaki huÉ—u zuwa yanzu.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]