Babban layin wutar lantarki na Najeriya ya fuskanci wata matsala, lamarin da ya haddasa katsewar wuta a wasu sassan ƙasar. A cikin wata sanarwa da kamfanin rarraba wutar lantarki na
Babban layin wutar lantarki na Najeriya ya fuskanci wata matsala, lamarin da ya haddasa katsewar wuta a wasu sassan ƙasar. A cikin wata sanarwa da kamfanin rarraba wutar lantarki na
Dakarun Operation Safe Haven (OPSH) sun samu nasarar hana wani yunkurin sace mutane tare da ceto wasu mutum uku a kan hanyar Barkin Ladi zuwa Mangu, a kauyen Mairana da
An gano gawarwakin ƴan gudun hijira 28 kusa da wata cibiyar tsare masu ƙoƙarin ketare iyaka a hamadar kudancin Libya. A cikin wata sanarwa da Ofishin Babban Lauyan Gwamnatin Libya
Jami’an tsaro a Amurka sun bazama domin neman wani ƙaramin jirgin sama mai ɗauke da mutum 10 da ya ɓace a jihar Alaska. Masu kula da harkokin teku a yankin
Gwamnatin Jihar Neja ta ceto yara ƙanana 21 da aka yi niyyar safararsu daga ƙaramar hukumar Magama zuwa ƙasashen Mali da Nijar. An kama yaran ne a Gaidam, Jihar Yobe,
Matatar man Dangote ta rage farashin man fetur daga N950 zuwa N890, tare da fara aiwatar da sabon farashin tun daga jiya, Asabar, 1 ga watan Fabrairu, 2025. A cikin
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun lalata wurare 12 da ake tace man fetur ba bisa ƙa’ida ba a yankin Neja Delta da ke kudancin ƙasar. Cikin wata
Rahotanni daga jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya na cewa, wasu ƴan bindiga sun kai mummunan farmaki a masallacin garin Shanawa da ke jihar a daren jiya. Harin ya
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu, ya kaddamar da wani shiri na musamman don tallafa wa karatun yara mata a duk faɗin jihar, a wani yunƙuri na rage yawan yaran da
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya tafi Tanzania a ranar Lahadi domin halartar taron ƙoli na Afirka kan makamashi da za a gudanar a Dar es Salaam, babban birnin ƙasar.
Gwamnatin Jihar Sokoto ta sanar da fara biyan mafi ƙarancin albashi na naira 70,000 ga ma’aikatan jihar daga gobe Litinin. Sanarwar ta fito ne daga gwamnan jihar, Ahmad Aliyu, wanda
A kalla mutanen 11 ne suka rasa rayukansu lokacin da wata tankar mai dauke da man fetur ta fashe a kan titin Enugu-Onitsha a ranar Asabar. Tankar, wanda ta samu
Hukumar Yaki da Shan Magungunan Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA), a hadin gwiwa da Kungiyar Magungunan Kimiyya, ta lalata magungunan da suka dade a ajiye a jihar Jigawa, wanda darajarsu
Ƙungiyar Likitoci Ma’aikatan Gwamnati ta Birnin Tarayya (ARD FCTA) ta fara yajin aikin gargadi na kwanaki uku saboda rashin biyan albashi, alawus, da wasu buƙatu da ba a cika ba.
Gwamnatin Tarayya ta amince da kafa sabuwar kwalejin koyon fasaha a Abuja, wanda za a kira da sunan Shugaba Bola Tinubu. Ministan Ilimi, Tunji Alausa, ya tabbatar da wannan a
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa, Nijeriya ta gurfanar da fiye da 100 daga cikin masu daukar nauyin ta’addanci da kuma tallafawa kungiyoyin ta’addanci cikin shekaru biyu da suka gabata.
Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya bar Abuja domin wakiltar Nijeriya a taron shekara-shekara na Tattalin Arziƙi na Duniya (WEF) na 2025, wanda za a gudanar a Davos, Switzerland. A
Mai shari’a Deinde Dipeolu ya bayar da umarnin kama wani mutum mai suna Oku bayan jami’in shigar da ƙara, Mohammed Bello, ya gabatar da buƙatar cewa Oku ya kasa halartar
Jami’ar Abuja ta sanar da shirinta na bude cibiyar koyar da harshen Mandarin da kuma al’adun kasar Sin. Shugabar jami’ar, Farfesa Aisha Maikudi, ce ta bayyana wannan labari yayin tarbar
Daga Sabiu Abdullahi Rundunar ‘yan sanda ta jihar Gombe ta kama wasu matasa guda biyar bisa zargin hannunsu a kisan wani mutum bayan wata gardama a taron biki da aka