Daga Sabiu Abdullahi Wasu ’yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, sun kai hari a Asibitin Kankara da ke Karamar Hukumar Kankara a Jihar Katsina, inda suka
Daga Sabiu Abdullahi Wasu ’yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, sun kai hari a Asibitin Kankara da ke Karamar Hukumar Kankara a Jihar Katsina, inda suka
Gwamnatin Jihar Borno, da ke arewa maso gabashin Najeriya, ta kaddamar da wata katafariyar Ruga domin makiyayan jihar, a wani yunkuri na inganta harkar kiwo da kawo karshen rikici tsakanin
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Sanata Remi Tinubu, ta kai ziyara ga Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, da mai dakinsa, Hajiya Hadiza, domin yin ta’aziyya kan rasuwar mahaifiyarsa, Hajiya Maryam Namadi,
Gwamnatin Jihar Kano ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da kamfanin Kodong Manufacturing Nigeria Limited daga ƙasar China, wanda zai riƙa haɗa motoci da babura masu amfani da batir, tare
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), reshen jihar Legas, ta tsare jami’anta 10 don binciken wasu zarge-zarge da suka shafi aikinsu. An tsare jami’an ne makon da ya
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya karyata rahotannin da ke cewa ya sauya sheƙa daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa Peoples Democratic Party (PDP). A wani saƙo da
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da murabus ɗin Injiniya Muhammad Diggol, Kwamishinan Ma’aikatar Kulawa da Ayyuka da Bibiya. Wannan murabus ya fara aiki nan take. Sanarwar hakan
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci tawagar gwamnatin jiharsa zuwa Jihar Bauchi domin mika ta’aziyya ga Gwamna Bala Mohammed, wanda ya rasa abokiyar zaman mahaifiyarsa kwanan nan. A
Kungiyoyin bokaye a Jamhuriyar Nijar sun yi alkawarin amfani da karfin aljannunsu wajen yakar duk wasu kasashen waje da ke yi wa kasarsu zagon kasa. Wannan bayani ya fito ne
Tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya ce ‘yan Najeriya kada su taba cire rai game da makomar kasar duk da wahalhalun tattalin arzikin da ake ciki. A wata hira da
Wata mata da ’ya’yanta sun tsallake rijiya da baya a jihar Jigawa bayan wata mota da ta sauka daga kan hanya ta kutsa kai cikin wani gida, lamarin da ya
Wani jirgin fasinja mai dauke da fasinjoji 181 ya yi hatsari a birnin Muan, Koriya ta Kudu, ranar Lahadi, yayin da ya fuskanci matsaloli a tayun saukarsa. Jirgin kamfanin Jeju
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana rashin jin dadinsa kan ikirarin Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu cewa ba zai binciki yadda aka kashe kudaden tsaro
Wasu ‘yan bindiga sun kwace kayan abinci da abin sha daga hannun wani mutum da ya tanada don bikin Kirsimeti, yayin da yake kan babur a hanyar kauyen Gidan Abe,
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana alhininsa tare da aika sakon ta’aziyya ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, dangane da jerin munanan rashe-rashe da suka auku a jihohin Oyo,
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) ta amince da karin girma ga ma’aikata 1,419 masu matsayi na ƙananan jami’ai a hukumar. Haka zalika, Hukumar Kwastam ta shiyya ta Ogun 1 ta
Wutar da ta tashi a daren Laraba a kasuwar katako ta Ogbosisi da ke yankin Onitsha a Jihar Anambra ta kone kaya da dama kurmus. Wani mai amfani da dandalin
Jam’iyyar APC ta Arewacin Tsakiyar Najeriya ta ce yankin Arewaci zai goyi bayan Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. A cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Litinin, bayan taro
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Benuwai ta tabbatar da mutuwar fasinjoji 20 a wani hatsarin jirgin ruwa da ya faru a Kogin Benuwai ranar Asabar da ta gabata. Kakakin rundunar, Catherine
Wani mutum wanda ba a bayyana sunansa ba ya mutu bayan ya banka wa kansa da matarsa wuta a unguwar Ijoka da ke Akure, Jihar Ondo. Rahotanni sun nuna cewa